Home / Labarai / Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Naira Biliyan Biyar Ga Kowace Jiha 

Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Naira Biliyan Biyar Ga Kowace Jiha 

Daga Imrana Abdullahi

Gwamnatin tarayya ta sanar da ware Naira biliyan 5 ga kowace jiha ta tarayya da ta hada da babban birnin tarayya Abuja domin rage tasirin cire tallafin man fetur.

Gwamnan jihar Borno Babagana Zulum ne ya bayyana haka a Abuja ranar Alhamis yayin da yake zantawa da manema labarai a fadar gwamnatin jihar a karshen taron majalisar tattalin arzikin kasa karkashin jagorancin mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima.

Majalisar ta kunshi gwamnonin jihohi 36, da gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) da sauran jami’an gwamnati da aka yi wa kwaskwarima.

About andiya

Check Also

Nenadi  Usman Ce Shugabar Jam’iyyar Lebo A Najeriya – Kotun Daukaka Kara

Kotun Daukaka Kara ta shiyyar Owerri ta tabbatar da cewa shugabancin Jam’iyyar Labour Party na …

Leave a Reply

Your email address will not be published.