Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake nanata cewa gwamnatinsa ba za ta taɓa shiga tattaunawa ko yin sulhu da ‘yan bindiga da sauran masu aikata laifuka ba, yana mai jaddada cewa za ta ci gaba da ɗaukar duk matakan da suka dace domin murƙushe matsalar rashin tsaro a …
Read More »Shugaban Jam’iyyar Lebo Ta Bukaci Yan Siyasa Da Su Guji Yin Kalaman Batanci
…Ta taya Sanata Jonah Jang Murnar Cika Shekaru 80 SHUGABAN Jam’iyyar Lebo (LP) ta Kasa, Sanata Nenadi Usman, ta yi kira ga shugabannin siyasa da su guji fushi su kuma mayar da zaben 2027 a matsayin gasa ta ra’ayoyi, ba yaki ba. Usman ta fadi haka ne a garin Jos, …
Read More »RIKICIN ZAƁEN ƊAN TAKARAR GWAMNAN JIHAR KADUNA
SANARWAR MANEMA LABARAI 23 ga Yuli, 2026 A ranar Talata, 21 ga Yuli, 2026, wasu zaɓaɓɓun mambobin Kwamitin gudanarwa na Jiha (SWC), tare da shugaban karamar hukuma guda ɗaya da shugaban mazabar Kwarbai “B”, sun gudanar da zama a Abuja domin tattauna rikicin siyasa da …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Halarci Taron Farko Na Liyafar Ƙungiyar ‘Yan Jaridun Fadar Shugaban Ƙasa
Gwamnan Jihar Zamfara, Dakta Dauda Lawal, ya halarci taron cin abincin dare na farko da Ƙungiyar ‘Yan Jaridun Fadar Shugaban Ƙasa ta shirya, wanda aka gudanar a daren Alhamis a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. A yayin taron, Gwamna Dauda Lawal ya samu damar sanya wa Shugaban Ƙasa, …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Raba wa Mutanen Alhuhuda Filayen 92 A Zariya
Daga Imrana Abdullahi A wani babban taron da aka yi a dakin taron makarantar Sakandare ta Alhudahuda da ke cikin birnin Zariya Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ta hannun Darakta Janar na ma’aikatar filayen jihar Kaduna KADGIS Dokta Bashir Garba Ibrahim ya mikawa mutane Casa’in da biyu, (92) …
Read More »Yan Majalisar Ribas Sun Amince Da Tinubu Ya Zarce Karo Na Biyu
Majalisar Dokokin Jihar Ribas ta amince da irin ayyukan ci gaban da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ke yi wa Jihar domin dimbin Jama’a su amfana. Majalisar sun bayyana amincewarsu ne a wajen wani taron da majalisar ta gudanar a yayin Zaman majalisar inda suka fayyace dukkan ayyukan alkairin …
Read More »Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Tinubu Kan Amincewa Da Ƙudirin Hukumar Ci Gaban Arewa Maso Yamma
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yaba wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa rattaba hannu a kan ƙudirin Dokar Hukumar Raya Yankin Arewa maso Yamma. A ranar Talata ne shugaban ya rattaba hannu kan ƙudirin kafa Hukumar Raya Yankin Arewa maso Yamma (NWDC) da Hukumar Raya Kudu maso …
Read More »Muna Kokarin Kafa Hukumar Da Za Ta Hada Hukumomi Wuri Daya Ne – Honarabul Gumi
Bashir Bello majalisa Abuja Honarabul Suleiman Abubakar Gumi wakilin kananan hukumomin Gumi da Bukkum a majalisar wakilai ta kasa a karkashin jam’iyyar PDP ya bayyana kudirin da suka tattauna a gaban majalisa da cewa suna so ne dukkan hukumomin Gwamnati da ke kula da batun lafiyar jama’a a samar masu …
Read More »An Kafa Kwamitin Samar Da Ingantaccan Gyara A Kan Aikin Hajji
Daga Bashir Bello Majalisa Abuja Dokta Ahmed Adamu Saba, ya bayyana kudirin da aka gabatar a kan batun korafe korafen da aka samu a kan aikin Hajji wanda Malam Muhammad Bi’u ya gabatar da cewa aikin Hajji na shekarar 2024 da aka shirya abubuwa da yawa domin a ba Alhazai …
Read More »Zanga – Zanga Ba Abin Alkairi Bace- Bashir Nafaru
An bayyana batun Zanga Zangar da wadansu mutane ke kokarin shiryawa a Majeriya da cewa abu ne da ba abin alkairi ba Honarabul Bashir Nafaru ne ya bayyana hakan a lokacin da yake tattaunawa da wakilinmu. Bashir Nafaru ya ci gaba da cewa duk wani mai son abin alkairi da …
Read More »
THESHIELD Garkuwa