Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Samanja Mazan Fama Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Samanja Mazan Fama Rasuwa

 

Usman Baba Pategi, wanda aka fi Sani da ‘Samanja’ ya rasu ne a Kaduna
Ya rasu ya na da shekaru 81 a duniya.
Za’a yi Jana’izarsa a gidansa da ke Kabala Coustain cikin garin Kaduna da karfe 10 na Safiyar nan

About andiya

Check Also

Nenadi  Usman Ce Shugabar Jam’iyyar Lebo A Najeriya – Kotun Daukaka Kara

Kotun Daukaka Kara ta shiyyar Owerri ta tabbatar da cewa shugabancin Jam’iyyar Labour Party na …

Leave a Reply

Your email address will not be published.