Daga Imrana Abdullahi Malam Hassan Musa, malami ne a kwalejin ilimin Jihar Kaduna kuma Sakatare sannan kuma shugaban babban kwamitin yada labarai na masoya Sardaunan Ikulu da ake kira (Sardaunan Ikulu Fans), ya ce sun halarci babban ofishin kungiyar APC Ciki da waje da ke tallata manufofi da irin tsare …
Read More »Jami’an Yan Sanda Sun Yi Nasarar Kama Mai Satar Mutane Chinaza Philip
Daga Imrana Abdullahi Rundunar yan Sandan Babban birnin tarayya Abuja ta tabbatar da kama wani shahararren mai Satar Jama’a mai suna Chinaza Philip, da ya addabi jama’ar yankin. Kamar dai yadda wata takardar sanarwar da ya fito daga rundunar Yan Sandan babban birnin tarayya Abuja ta sanar mai dauke …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Yi Nasara A Kotun Koli
Daga Imrana Abdullahi Kotun koli a tarayyar Najeriya ta bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani a Matsayin wanda ya lashe zaben Gwamnan Jihar, kotun ta yanke hukuncin ne a yau Juma’a. Kotun mai Alkalai biyar baki dayansu sula yi watsi da daukaka karar da mai gamayya Mohammed Isa …
Read More »Kungiyar AYCF Ta Soki Batun Kokarin Mayar Da Birnin Tarayya Abuja Baya
Daga Imrana Abdullahi Kungiyar tuntuba ta matasan arewacin Najeriya (AYCF), da ke kan gaba wajen kare muradun al’umma marasa galihu da kasa baki daya, ta bayyana da kakkausan lafazi inda ta yi Allah wadai da kokarin mayar da babban birnin tarayyar Najeriya koma baya, ta hanyar mayar da wadansu muhimman …
Read More »PDP V. C. Kaduna South, Sagir Idris clears WAEC Fees for 10 Applicants, on behalf of Representatives Abdulkarim Hussaini Kero
The People’s Democratic Party PDP Vice Chairman in Kaduna South Local Government, Malam Sagir Idris has cleared the West African Examination Council WAEC fees for ten applicants on behalf of the Hon. Member Representing Kaduna South Federal Constituency Hon. Abdulkarim Hussaini Ahmad (Mai Kero). In a statement Signed by …
Read More »Kaduna Market Blaze: Pastor Yohanna Stands with Pantake Market Traders After Devastating Fire, Appeals for Reconstruction Support
By; Imrana Abdullahi, Kaduna As a compassionate gesture, Pastor Dr. Yohanna Buru, the General Overseer of Christ Evangelical and Life Intervention Ministry, led a delegation comprising Christian leaders and concerned citizens to Old Pantake Market in the heart of Kaduna. The purpose of their visit was to offer condolences and …
Read More »I’LL NOT TOLERATE CORRUPT PRACTICES IN MY GOVERNMENT, ZAMFARA GOVERNOR TELLS CABINET MEMBERS
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal said his administration will not tolerate any form of corruption or indolence from members of his cabinet or civil servants in Zamfara State. On Thursday, the Governor presided over the extraordinary council meeting at the council chambers of Government House, Gusau. A statement by …
Read More »INSECURITY: ZAMFARA GOVERNOR BANS TRADITIONAL RULERS FROM ISSUING CONSENT LETTERS FOR MINING
By; Imrana Abdullahi Zamfara State Governor Dauda Lawal has signed an Executive Order prohibiting traditional rulers from issuing consent letters for mining across the state. The Executive Order was signed on Thursday at the Council Chambers, Government House, Gusau. A statement issued by the governor’s spokesperson, …
Read More »Gwamnan Kaduna Da Shugaban Majaliaa Abbas Tajudeen Sun Yi Alakawarin Yin Aiki Tare Domin Ci Gaban Jiha Da Kasa Baki Daya
Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar wakilai Dokta Abbas Tajudeen, ya bayyana cewa ya na jin dadin irin goyon bayan da yake samu daga Jiharsa wanda shugabannin siyasa ke bashi, da suka hada da Gwamna Uba Sani mai ci a yanzu da kuma tsohon Gwamna Malam Nasiru Ahmes El- …
Read More »Ta’addanci: Mutanen Kasar Zazzau Sun Yi Zanga Zanga Zuwa Fadar Sarkin Zazzau
Daga Imrana Abdullahi Wadansu mutanen da ke zaune a garin Tumburku a mazabar Kidandan a karamar hukumar Giwa cikin Jihar Kaduna a ranar Talata, 16, ga satan Janairu, sun yi Zanga zangar nuna bacin ransu sakamakon matsalar rashin tsaron da ta yi masu katutu har ta zamanto ba su iya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa