Daga Imrana Abdullahi Alhaji Bashir Sa’idu Gwammaja, wani na hannun daman shugaba Muhammadu Buhari ne kuma dan kasuwa ya bayyana cewa mantuwa ce a game da irin abin da ya faru a baya na rashin kwanciyar hankali da matsalar tsaro scan baya. Alhaji Gwammaja ya ce in ban da matsalar …
Read More »Ayu Zai Iya Kai PDP Ga Nasara, Mutum Ne Mai Basira Shugaba Ne Mai Biyayya: Yan PDP Arewa Maso Yamma
Daga Imrana Abdullahi Gamayyar kungiyoyi kwararru na jam’iyyar PDP masu kokarin tabbatar da zaman lafiya ( PDPCUP) sun bayyana shugaban jam’iyyar PDP na kasa Dokta Iuorchia Ayu, a matsayin jajirtaccen mutum wanda keda kwarewar da zai kai jam’iyyar ga Tudun muntsira na nasara. Zai kuma iya fitar da jam’iyyar daga …
Read More »JAM’IYYAR PDP TA KADDAMAR DA KWAMITICIN KAMFEN NA SHUGABAN KASA DA GWAMNA A KADUNA
Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna ta kaddamar da manya manyan kwamitocin Yakin neman zaben Gwamna, shugaban kasa da kuma na masu bayar da shawara. Shugaban jam’iyyar PDP na Jihar Kaduna Mista Felix Hassan Hyet, lokacin da yake kaddamar da kwamitoci ya ce an samar da su ne domin samun nasara …
Read More »Sake Fasalin Naira: Buni Ya Bukaci Bankuna Su Kara Kafa Rassan Su A Yobe
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamna Mai Mala Buni na Yobe, a ranar Litinin ya yi kira ga bankunan kasuwanci da su kara kafa rassa a fadin jihar domin saukaka hada-hadar kasuwanci. Buni ya yi wannan roko ne a Damaturu a lokacin da yake kaddamar da injuna 50 cire kudade …
Read More »Ngala: How Zulum shared N255m, food, textiles materials to 70,000 indigents
As part of his two-day humanitarian activities across Ngala Local Government Area (LGA), Borno State Governor, Babagana Umara Zulum, on Sunday, shared N255 million, food items and textile to about 70,000 low-income residents for livelihoods. The distribution was conducted at three locations: Ngala town, Gamboru and Wulgo, all in …
Read More »AL’UMMA BADE SUN JA HANKALI DA KOKE GA SHUGABAN MAJALISAR DATTAWAN NAJERIYA
A yunkurin da jama’ar Mazabar shugaban majalisar Dattawa ta tarayyar Najeriya ke yi domin jawo hankalin shugaban majalisa wanda ya fito daga Jihar Yobe ya sa suka koka a cikin wata takardar da suka rabawa manema labarai domin yin nuni da kuma jan hankalin Dokta Ahmad Lawan, game da rabon …
Read More »Curency Redesign: CBN Commits To Protecting Nigerians in Unbanked, Underserved, and Rural Areas
The Central Bank of Nigeria (CBN), has reassured Nigerians it commitment towards protecting banking public living in Unbanked, Underserved and Rural Areas as it proceed with the country Naira redesign. In a statement signed by the Director, Corporate Communications, Osita Nwanisobi explained that the Bank shall contnue to …
Read More »Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Karyata Jita Jitar Da Ake Yadawa
Daga Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Yari Abubakar, ya Karyata Jita jitar da wadansu ke yadawa cewa wai zai ce a zabe shi sannan kuma kada a zabi sauran yan takara, musamman Gwamna. Abdul’Aziz Yari Abubakar, wanda dan takarar Sanata ne a halin yanzu a Jihar …
Read More »ALLAH YA YI WA ALHAJI AHMAD NABRAZIL RASUWA
KAFIN rasuwarsa dai shi ne shugaban kungiyar masu sana’ar sayar da motoci a Jihar Kaduna Wanda akafi sani da Nabrazil,Allah yaji kanshi da rahama Ameen. Kowa na bayar da shaidarsa cewa mutumin kirki ne.
Read More »Gov Buni Directs Yobe Ministry To Give 400 Widows’ Empowerment Package, Supports 200 Orphans
By Sani Gazas Chinade, Damaturu Governor Mai Mala Buni Of Yobe State has directed the Ministry of Wealth Creation Empowerment and Employment Generation to provide 400 widows with empowerment packages for self-reliance. Buni gave the directive on Saturday when he hosted 200 orphans from the 17 Local Government Areas …
Read More »
THESHIELD Garkuwa