Wata babbar kotun Gwamnatin tarayya da ke a Unguwar Nasarawa birnin Kebbi, Jihar Kebbi, ta mika wani mutum mai shekaru 24 mai suna Abubakar Garba, saboda aikata wani aiki da ya yi shigar mata sanye da hijab ya shiga gidan makwabcinsa da nufin ya yi wa matar Fade. Lamarin dai …
Read More »KASUPDA Da Yan Kasuwar Bacci Sun Tattauna Har An Fara Tushe Kasuwar
Daga Imrana Abdullahi Tun bayan tattaunawar da aka yi tsakanin hukumar kula da tarin gine gine ta Jihar kaduna da kuma shugabannin yan kasuwar Bacci da ke garin Kaduna arewacin tarayyar Nijeriya tuni har hukumar ta fara aiwatar da aikinta domin samun damar yin gini na zamani a kasuwar. Rahotannin …
Read More »An Mayar Da Tsohon Sarkin Kano Awe
Daga Imrana Kaduna Kamar yadda rahotannin da muke samu da yammacin nan ke cewa Gwamnatin Jihar Nasarawa ta mayar da tsohon sarkin Kano da aka sauke a jiya garin Awe a karamar hukumar Awe cikin Jihar Nasarawa a arewacin tarayyar Nijeriya. Kamar yadda rahotannin suka bayyana wa majiyar …
Read More »Ga Takaitaccen Tarihin Sabon Sarkin Kano
Daga Imrana Abdullahi An haifi sabon Sarkin Kano Kano shekarar 1963 a garin Kano, ya fara karatun boko a makarantar gidan Makama da ke kusa da gidan ajiye Tarihi na Gidan Makama a birnin Kano. Bayan nan ya shiga makarantar sakandare ta Gwale. Sai kuma karatun digirinsa na farko a …
Read More »An nada Aminu Ado sabon sarkin Kano.
An nada Aminu Ado sabon sarkin Kano. Mustapha Imrana Abdullahi Sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji ne ya sanar da hakan a wani taron manema labarai a gidan gwamnati ranar Litinin, jim kadan bayan sauke Sarki Sanusi II. Gabanin nadin nasa shi ne sarkin sabuwar masarautar Bichi da Gwamna …
Read More »An Sauke Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi
Daga Imrana A Kaduna Majalisar Zartaswar Jihar Kano ta amince da sauke Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi Lamido Sanusi daga sarautar, a wani zama na musamman da majalisar ta yi a ranar Litinin. Kafin dai cire shi akwai lamarin tayar da cibiyoyin wuta a majalisar dokokin Jihar game da lamarin …
Read More »House of Reps dedicates March 12 for debate on Almajiri System- Dr Kakale
From Mohammed Salisu in Sokoto A Member of the House of Representatives, representing Bodinga/Dange- Shuni/Tureta Federal Constituency ( PDP-Sokoto), Dr Balarabe Shehu Kakale, says the House has exclusively dedicated Thursday, March 12, 2020, for a holistic debate on the Almajiri System in the country . Dr Kakale said that , …
Read More »Jihar Taraba Na Kan Gaba Wajen Ma’adinai – Yusu Tanimu Njeke
Mustapha Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Taraba a matsayin Jihar da ke kan gaba wajen zaman lafiya da kuma ma’adanan karkashin kasa. Kwamishinan ciniki da masana’antu na Jihar Taraba Honarabul Yusuf Tanimu Njeke ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a rumfar Jihar Taraba a kasuwar …
Read More »Man Arrested In Kebbi After Disguising As A Lady To Sleep With Neighbour’s Wife
A Federal High Court sitting in Nassarawa area of Birnin Kebbi, Kebbi State, has remanded a 24 year old Man, Abubakar Garba, after he disguised like a female by using hijab and entered his neighbour house in an attempt to rape the neighbour’s wife. The incicidence occured yesterday in Asarara, …
Read More »Za A Kara Bude Bankin Mortgage A Zariya Da Kano – Dankane
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Wani daga cikin shugabannin Bankin gina gidaje na tarayyar Nijeriya Alhaji Umar Dankane Abdullahi, ya bayyana aniyar da suke da ita na bude karin ofishin Bankin a garuruwan Kano da Zariya cikin Jihar Kaduna domin jama’a su ci gaba da cin gajiyar ayyukan Bankin. Alhaji Umar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa