Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sanya hannu kan wasu Dokokin Zartarwa da za su kafa sabon tsarin gudanar da harkokin ilimi a jihar, tare da ƙaddamar da rabon Manhajar Karatu ta Ƙasa ga makarantun gwamnati. Gwamnan ya ƙaddamar da shirin ne a ranar Talata yayin wata ganawa da …
Read More »Haɓɓaka Ilimi: Wata Gidauniya A Kaduna Ta Karrama Gwamnan Zamfara
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Ranar Sabacin nan ne Gidauniyar Ci Gaban ilimi ta Masarautar Lere (Lere Educational Foundation) da ke jihar Kaduna ta karrama gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal da lambar yabo bisa irin gudumawar da yake bayarwa wajen bunƙasa ci gaban ilimi a jihar Zamfara, da ƙasa baki ɗaya. …
Read More »Ilimi Ne Matakin Samun Abin Duniya – Gwamna Dauda lawal
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya bayyana ilimi a matsayin wani tsani, matakala ta kaiwa ga samun duk wani abin nema a duniyar nan. Gwamnan ya halarci taron yaye ɗalibai karo na uku da na huɗu na Jami’ar tarayya, wanda ya gudana a filin taro na Jami’ar da ke Gusau …
Read More »Muna Kira Ga Iyaye Su Rungumi Karatun Yayansu – Hassan Abubakar
…Alhaji Hassan Ya Dauki Nauyin Marayu 10 su haddace Kur’ani Daga Imrana Abdullahi Alhaji Hassan Abubakar ya jawo hankalin iyayen yara masu yin halin ko’ in kula game da tarbiyyar yaya da su Sani cewa ba wanda fa zai iya daukar nauyin yayan wani ko wasu haka kawai don haka …
Read More »Ilimi Ne Babban Ginshikin Ci Gaban Jihar Zamfara -Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ayyana ilimi a matsayin wani ginshiƙi mafi muhimmanci ga ci gaban jihar Zamfara. A Larabar nan ne ɗaliban makarantar ‘Leadsprings International Schools’ suka karrama Gwamna Lawal a -GWAMNA Gwamnatin jihar da ke Gusau. Kamar yadda ya ke ƙunshe a cikin wata sanarwa da mai …
Read More »Za Mu Kafa Tubali Mai Inganci A Kan Harkar Ilimi – Gwamna Dauda Lawal
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya jaddada ƙudirin gwamnatin sa na ganin ta kafa tubali mai inganci a harkar ilimi don ’yan baya su samu ilimi mai inganci a Zamfara. Gwamna Lawal ya bayyana haka ne a ranar Asabar ɗin da ta gabata yayin gasar wasanni …
Read More »Malamai Ne Kashin Bayan Samuwar Ilimi – Dikko Radda
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Dokta Dikko Umar Radda, ya bayyana Samuwar ingantattun malamai a dukkan makarantu a ko’ina a matsayin sahihiyar hangar samar da ilimi mai inganci. Gwamna Dikko Umar Radda ya bayyana hakan ne a cikin wata tattaunawar da ya yi da kafar yada labarai ta …
Read More »Matsalar Abinci, Rashin Ilimin Matasa Na Iya Haɓaka ‘Yan Fashi Idan… – Bafarawa
Daga Imrana Abdullahi TSOHON Gwamnan Jihar Sokoto, kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben shekarar 2007, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa ya yi gargadin cewa ‘yan fashi za su samu ci gaba idan wamnatinG tarayya ta kasa yaki da matsalar karancin abinci. Bafarawa ya bayyana haka ne a …
Read More »Za’A Magance Matsalar Yawan Yara Da Ba Su Zuwa Makaranta A Najeriya – Dokta Ardo
Daga Imrana Abdullahi Dokta Umar Ardo, darakta ne a hukumar kula da yayan makiyaya ta kasa ya bayyana cewa Gwamnatin tarayya na iya bakin kokarinta wajen ci gaban harkokin ilimi a duk fadin tarayyar Najeriya da nufin ciyar da kasa tare da al’ummarta gaba. Dokta Umar Ardo …
Read More »Za ‘ A Koma Makaranta A Ranakun 18, 19 Ga Wannan Watan – Kwamishina Makarfi
Za A Koma Makaranta A Jihar Kaduna – Kwamishinan Ilimi Mustapha Imrana Abdullahi Kwamishinan ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Dokta Shehu Usman Muhammad Makarfi ya bayyana cewa Gwamnatin Jihar Karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta kammala shirin bude makarantu a ranar 18 da 19 ga wannan watan. Kwamishinan ya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa