Gwamnan Jihar Zamfara, Dakta Dauda Lawal, ya halarci taron cin abincin dare na farko da Ƙungiyar ‘Yan Jaridun Fadar Shugaban Ƙasa ta shirya, wanda aka gudanar a daren Alhamis a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. A yayin taron, Gwamna Dauda Lawal ya samu damar sanya wa Shugaban Ƙasa, …
Read More »ZAN CIKA ALKAWURAN DA NA DAUKA – GWAMNA UBA SANI
Daga Imrana Abdullahi A ci gaba da rangadin fahimtar juna ga kungiyoyin yada labarai a Kaduna, Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar Kaduna, ya tabbatar wa ‘yan jihar kan kudirin Gwamna Uba Sani na cika alkawuran da ke kunshe a cikin littafinsa na “SUSTAIN manifesto”. …
Read More »
THESHIELD Garkuwa