Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta ƙaddamar da sabuwar Cibiyar Ƙira da Bunƙasa Masana’antar Motoci ta Ƙasa a Gusau, babban birnin Jihar Zamfara, tare da horar da matasa 100 kan fasahar sarrafa na’urori ta zamani, domin ba su ƙwarewar gyaran babura da adaidaita sahu masu amfani da man fetur da kuma …
Read More »MATA KU ZABI JAM’IYYAR PNDS TARAYYA – DOKTA AMINATOU
Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin mata al’ummar Nijar mazauna Najeriya da su fito kwansu da kwarkwatarsu domin su zabi jam’iyyar PNDS tarayya a zaben dan majalisar Nijar da ke zaune a wajen kasar Kamar dai yadda aka Sani a nan ba da jimawa ba ne za a …
Read More »
THESHIELD Garkuwa