Gwamna Zulum Ya Yi Maraba Da Shugabannin Tsaro, Ya Godewa Buratai, Sadique Da sauransu Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya jinjinawa shugaban kasa bisa nadin shugabannin hukumomin tsaron tarayyar Nijeriya. Gwamna Zulum ya kuma godewa shugabannin hukumomin tsaron da suka ajiye aiki musamman shugaban sojojin …
Read More »Yan Boko Haram Sun Bulla A Jihar Nasarawa
Yan Boko Haram Sun Bulla A Jihar Nasarawa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Nasarawa ta bakin Gwamna Abdullahi Sule na cewa a halin yanzu Gwamnati ta gano cewa yayan kungiyar Boko Haram suna yin sansani a cikin Jiharsa ta Nasarawa, wanda sakamakon hakan ake kara …
Read More »Matsalar Tsaro Ta fi Yi wa Arewa Illa Bisa Ga Cutar Korona – Bafarawa
Matsalar Tsaro Ta fi Yi wa Arewa Illa Bisa Ga Cutar Korona – Bafarawa Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon gwamnan jahar Sokoto, Alhaji Attahiru Bafarawa ya baiyana cewar, babba matsalar dake addabar yan arewa a halin yanzu kuma take kara barazana ga rayukansu babu kamar matsalar tsaro wadda taki ci …
Read More »Za’ A Yi Amfani Da Matsalar Tsaro A Kori APC Daga Mulki – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa kamar yadda aka yi amfani da matsalar tsaro aka Kori jam’iyyar PDP daga mulki in ba a yi hattara ba to haka za a yi amfani da matsalar tsaron a kori APC daga mulki. Gwamna Aminu Bello …
Read More »Buhari Ya Kaddamar Da Fara Aiki Da Jiragen Yaki
Daga Abdullahi Dan Dorawar Andi A kokarin Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Alhaji Muhammadu Buhari na ganin an kawo karshen rashin tsaro a tarayyar Nijeriya Gwamnatin ta kaddamar da fara aiki da jiragen yakin sama guda uku masu feshin wuta da kansu. Gssu nan kamar yadda za a gansu a cikin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa