Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Mahaifin Kwankwaso Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Mahaifin Kwankwaso Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Mahaifin Kwankwaso Rasuwa

Mustapha Imrana Abdullahi
Bayanai da muke samu daga Jihar Kano na cewa Allah ya yi wa mahaifin tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso
Marigayi Alhaji Musa Sale Kwankwaso kafin rasuwarsa shi ne Hakimin Madobi, ya kuma rasu ne a Daren Jiya.
Kamar yadda wata sanarwa ta ce za a yi Jana’izarsa ne a gidan tsohon Gwamnan da ke kan titin Miller a unguwar Bamfai cikin birnin Kano

About andiya

Check Also

Nenadi  Usman Ce Shugabar Jam’iyyar Lebo A Najeriya – Kotun Daukaka Kara

Kotun Daukaka Kara ta shiyyar Owerri ta tabbatar da cewa shugabancin Jam’iyyar Labour Party na …

Leave a Reply

Your email address will not be published.