Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi
Bauanan da muke samu daga Jihar Sakkwato na cewa Allah ya yi wa Mahaifiyar shugaban hukumar Zakka na Jihar Malam Muhammad  Lawal Maidoki (sadaukin sakkwato) rasuwa.
Za a yi Sallar Jana’izata da Yammacin nan ranar Laraba 3 ga watan Fabrairu, 2021 a masallacin Juma’a na Sarkin Musulmi Muhammadu Bello da ke Sakkwato.
Da fatan Allah ya gafarta mata ya albarkaci abin da ta bari.

About andiya

Check Also

Nenadi  Usman Ce Shugabar Jam’iyyar Lebo A Najeriya – Kotun Daukaka Kara

Kotun Daukaka Kara ta shiyyar Owerri ta tabbatar da cewa shugabancin Jam’iyyar Labour Party na …

Leave a Reply

Your email address will not be published.