Home / Labarai / Allah Ya Yi Wa Tambari Yabo Muhammad Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Tambari Yabo Muhammad Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Tambari Yabo Muhammad Rasuwa

Mustapha Imrana Abdullahi
Wadansu bayanai da muka samu daga Jihar Sakkwato na cewa Allah ya yi wa tsohon kwamishinan Yan Sanda na Jihar Kaduna kuma tsohon mataimakin shugaban yan Sanda mai ritaya rasuwa.
Allah ya gafarta masa ya albarkaci abin da ya bari ya sa Aljannah ta zama makoma.

About andiya

Check Also

Nenadi  Usman Ce Shugabar Jam’iyyar Lebo A Najeriya – Kotun Daukaka Kara

Kotun Daukaka Kara ta shiyyar Owerri ta tabbatar da cewa shugabancin Jam’iyyar Labour Party na …

Leave a Reply

Your email address will not be published.