A ranar 29 ga watan Mayu ne Gwamnan jihar Sakkwato Ahmed Aliyu Sakkwato, ya cika shekara daya a kan karagar mulkin Jihar. Ya kuma ba kansa babban maki na Yabo da cewa Gwamnatinsa ta yi rawar gani a cikin shekarar daya. A cikin wannan makala ko rubutun, mun yi …
Read More »Ba Za Mu Yi Sulhu Da Barayi Ba – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sake jaddada cewa gwamnatin sa ba za ta taɓa shiga sulhu da ‘yan bindigar da ke haddasa ta’addanci a Jihar Zamfara ba. A ranar Larabar nan ne gwamnan ya halarci wani gangami da matasan Zamfara suka shirya mai taken ‘Tafiyar Zaman Lafiya’. A wata …
Read More »Kudirin Tsaro Na Al’ummar Jihar Katsina Ne Baki Daya – Sanata Nasiru Sani Zangon Daura
Bashir Bello daga majalisar Abuja Sanata Nasiru Sani Zangon Daura, ya bayyana batun kudirin matsalar tsaron da ya gabatar a gaban majalisa da cewa batu ne na baki dayan yan majalisar da suka fito daga Jihar Katsina amma ba na shi kadai ba. Sanata Nasiru Sani Zangon Daura ya …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Koka Game Da Sakacin Jami’an Tsaro A Shiyyar Arewq Maso Yamma
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya koka kan yadda ’yan sanda da sojoji suka sanya sakaci a yaƙi da ’yan bindiga a shiyyar Arewa maso Yamma. Gwamna Lawal bayyana haka ne a wani jawabi kai tsaye da ya gabatar cikin a shirin SUNRISE DAILY na gidan talabijin …
Read More »KASUPDA EMBARKS ON SENSITIZATION EXERCISE TO PEOPLE ON INFORMAL ACTIVITIES
Kaduna State Urban Planning and Development Authority(KASUPDA) has commenced on the sensitization programme to people on temporary and informal activities along the roads set-backs in Kaduna Metropolis. In a press statement issued to the press by the Head of Public Affairs Unit of the Authority, Nuhu Garba Dan’ayamaka said …
Read More »NUC grants Full Accreditation To 15 MAAUN’S Academic Programs
By; Imrana Abdullahi, Kaduna The National Universities Commission (NUC) has granted full accreditation status on 15 Academic Programmes of Maryam Abacha American University of Nigeria (MAAUN), The results of the full accreditation was contained in a letter dated 6th June, 2024 signed by the Acting Director of Accreditation, Engr. Abraham …
Read More »Dalilin Da Ya Sa Na Gabayar Da Kudiri A Kan Makarantar Harkokin Noma – Aliyu Baffa Misau
Bashir Bello Majalisar Abuja Dan majalisar wakilainta tarayya daga Jihar Bauchi Aliyu Baffa Misau ya bayyana kudirin kara inganta harkokin Noma a Najeriya a matsayin hanya mafita da za ta kai kasar ga Tudun tsira. Da yake tattaunawa da manema labarai Honarabul Aliyu Baffa Misau ya shaidawa manema labaran cewa …
Read More »Sallar Layya: Shugaban APC Na Zamfara Da Yankin Arewa Maso Yamma, Matawalle Ya Tallafawa Dimbin Al’umma
……….Ya Raba Raguna 4,860 da naira miliyan 390 domin jama’a su yi hidimar Sallah Cikin sauki Sakamakon gabatowar babbar Sallar layya ta shekarar 2024, shugaban jam’iyyar APC na Jihar Zamfara wanda kuma shi ne ministan kasa a ma’aikatar tsaro ta tarayyar Najeriya Dokta Bello Mohammed Matawalle ya rabawa wa jama’a …
Read More »EID-EL-KABIR: ZAMFARA APC LEADER MATAWALLE SPANS WELFARE IN ZAMFARA, NORTHWEST
………..Distributed 4,860 rams and N390 million naira for people to celebrate sallah with ease and happiness Ahead of the 2024 Eid-El-Kabir festivities, the Zamfara State APC leader who doubles as Hon. Minister of State for Defence, Dr. Bello Mohammed Matawalle has distributed a total of 4,860 rams to the …
Read More »KASUPDA APPROVES TEMPORARY LOCATIONS FOR RAMS SELLING BUSINESS ACTIVITIES
Kaduna State Urban Planning and Development Authority(KASUPDA) has approved temporary locations for the rams selling business activities in Kaduna Metropolis. This was disclosed in a statement issued to the press by the Head of Public Affairs Unit of the Authority, Nuhu Garba Dan’ayamaka. According to him, the approval of …
Read More »
THESHIELD Garkuwa