Home / andiya (page 487)

andiya

Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo

Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wata sanarwa da ke dauke da sa hannun jami’in yada labarai a ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana cewa Alhaji Ahmed Ibrahim Matane ya bayyana matukar alhininsa tare da jajantawa Iyalan marigayi Alhaji Hassan Kolo da ya …

Read More »

Zamu Kammala Aiyukan Titunan Da Ake Yi – Sani Dattijo

Imrana Abdullahi Alhaji Muhammad Sani Dattijo, shugaban ma’aikatan gidan Gwamnatin Jihar Kaduna ne ya bayyana cewa Gwamnatin da Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i ke yi wa jagoranci za ta gina tituna masu tsawon kilomita 10 a kowace karamar hukuma kamar yadda aka yi a karamar hukumar Kachiya a halin yanzu. …

Read More »

Insecurity Emir Of Jema’a Met Tum Nkyob, Waziri Of Zikpak

Worried over security challenges in southern part of Kaduna state, the emir of Jama’a, Alhaji Muhammad Isa Muhammad (CON) has met with the Chiefs of Kaninkon (Tum Nkyob), and Waziri of Zikpak Chiefdom deliberate on the prevailing insecurity in Jema’a and the neighbouring local government areas of Kaura and Zangon …

Read More »

Sojoji Sun Yi Nasarar Halaka Dan Ta’adda Gana

Sojoji Sun Yi Nasarar Halaka Dan Ta’adda Gana Imrana Abdullahi Jami’an rundunar sojan tarayyar Nijeriya da ke aiki da rundunar AYEM APKATUMA sun samu nasarar halaka fitaccen dan ta’addan nan da ke jagorantar miyagu a yankin Banuwai Banuwai suna Tarwase da ake wa lakabi da Gana. Sojojin sun bayyana hakan …

Read More »

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Barna A Jega

Ambaliyar Ruwa A Jega Imrana Abdullahi A yau Mutanen Garin Jega suntashi acikin Alhini na Iftila’in Ambaliyar ruwa Wanda yayyi sanadiyar rasa mahallin da Dukiyoyin wasu gami da Abinci. Amadadin kungiyar Move on Kebbi State muna Mika sakon jaje ga Yan uwan mu mutanen garin Jega bisa ga wannan iftila’in …

Read More »