The Governor of Kaduna State, Malam Nasir Ahmad El-Rufai has commended Fulani and Ham leaders for de-escalating tension and keeping peace over the killing of a herder in Jaba local government area of the state. The Governor disclosed this through the Commissioner, Internal Security and Home Affairs, Samuel Aruwan during …
Read More »Yan Wasa Messi, Ronaldo Da Guardiola Za Su Koma PSG
Bayanan da muke samu daga bangaren kula da harkokin wasanni na duniya na cewa shahararrun yan wasan kwallon kafa da duniyar wasanni ta san da su bayanan sun tabbatar da cewa yan wasa irin su Messi, Ronaldo da Guardiola za su koma kungiyar wasan kwallon kafa ta PSG.
Read More »Tsohon Sarkin Kano Ya Gana Da Tawagar Jaridar Desert Herald
Imrana Abdullahi Tawagar kamfanin jaridar Desert Herald Herald karkashin jagorancin mawallafinta Malam Tukur Mamu, sun ziyarci tsohon Sarkin Kano Muhammad Sanusi II, a inda yake zaune a lokacin da ya kawo ziyara a garin Kaduna. A ranar Alhamis ne 27 ga watan Agusta 2020, tawagar gudanarwar kamfanin Jaridar Desert Herald …
Read More »Education Is Not Getting The Priority It Deserves In The North – Ahmadu Bello Foundation
A research by Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation has revealed that Education is not getting the priority it deserves, in the North. The team leader of the research group former Minister of Education, Prof. Ruqayyatu Ahmad Rufai made the assertion during virtual public presentation of the research work in …
Read More »Jam’iyyar PDP Reshen Jihar Kaduna Sun Dage Zabe Saboda Umarnin Kotu
Imrana Abdullahi Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna sun bayar da sanarwar dage zaben shugabanninsu da za su jagoranci matakin Jiha sakamakon umarnin kotu da suka samu da ya yi masu hani da hakan. A cikin wata takardar sanarwar da ke dauke da sa hannun Honarabul Bashir Dutsinma da Honarabul Abdullahi …
Read More »Kaduna PDP Postpones State Congress Over Court Order
The Peoples Democratic Party (PDP) Kaduna State chapter said it has postponed its State Congress following a court ex-parte Order. A statement issued and jointly signed by Hon. Bashir Tanimu Dutsinma and Hon. Abdullahi Ali Kano caretaker Chairman and Secretary respectively said the local government area Congresses was completed successfully …
Read More »Safarar Mutane: Hukumar NAPTIP Ta Ceto Mutane 132 A Akwa Ibom
Imrana Abdullahi Hukumar da ke yaki da safarar bil’adama ta kasa NAPTIP, shiyyar Uyo, ta bayyana cewa sun samu nasarar ceto mutane 132 a cikin watanni Takwas. Darakta Janar na hukumar, Dame Julie Okah- Donli be ya bayyana hakan lokacin da take ganawa da manema labarai a lokacin da ta …
Read More »Hukumar Kula Da Ababen Hawa Ta Jihar Kano KAROTA Ta Kai Kamfanonin Sufuri Kara
Imrana Abdullahi Hukumar da ke kula da ababen hawa ta Jihar Kano KAROTA ta bayyana cewa ta kai kamfanonin motocin sufuri gaban kuliya ne saboda kunnen kashin da suka nuna game da umarnin hukumar. Shugaban hukumar KAROTA na Jihar Kano Baffa Babba Dan Agundi ne ya bayyana hakan inda ya …
Read More »Malaria: Sen. Wamakko expends N 20m on 2020 anti Malaria spray exercise
The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has spent over N 20million on the 2020 Anti Malaria Spray exercise . This invaluable gesture by Wamakko, was sequel to his sustained efforts, to curb the menace of diseases …
Read More »BAUCHI GOVT TO RE-ESTABLISH FRAMEWORK FOR CATTLE ROUTES ACROSS THE STATE
Bauchi State Government is to re-establish an administrative framework for grazing reserves and cattle routes to ensure effective land management in the state by ending communal clashes. Governor Bala Abdulkadir Mohammed disclosed this on Tuesday evening while receiving the report of the Administrative Committee of Inquiry set up on …
Read More »
THESHIELD Garkuwa