Imrana Abdullahi Wani sanannen Malamin addinin musulunci da ke cikin garin Kaduna Shaikh Umar Hashim, ya bayyana babbar hanyar da za a samu nasarar kawar da Cutar Korona bairus ita ce a koma ga Allah Madaukakin sarki. Ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganawa da manema labarai a kaduna …
Read More »Sen. Wamakko felicitates with Ahmed Aliyu, Tafida, Bello, on appointments with FG Agencies
The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has felicitated with the former Deputy Governor in Sokoto State, Alhaji Ahmed Aliyu Sokoto, on his well deserved appointment as the Pioneer Executive Secretary of the Nigeria Police Trust Fund. Ahmed …
Read More »Gwamnatin El – Rufa’i, ta mayar da Dokar Hana Fita Ranakun Laraba Da Alhamis
Gwamnatin Jihar Kaduna ta kara matsar da dokar hana fita ta kwanaki biyu daga ranakun Laraba da Alhamis, wannan matakin kamar yadda wata sanarwa ta bayyana sun yi hakan me domin bayar da dama ga jama’a su ziyarci Kasuwannin unguwanni su sayi kayan abinci da sauran kayan masarufi. A cikin …
Read More »HON. Wilson Iliya Donates 1000 Bags Of Fertilizers To Farmers In Jema’a LG.
From Muhammad Sanusi Abdullahi Hon. Wilson Iliya Yangye, Garkuwan Ghauta, and Senior Special Assistant (Political Matters) office of the Deputy Governor, donated bags of fertilizers to be shared to farmers in the local government, particularly, the vulnerable ones in the community. While handing over the items to the Chairman of …
Read More »ALIYU MAGATAKARDA FOUNDATION MEETS REQUIREMENTS FOR ESTABLISHMENT OF NORTHWEST VARSITY IN SOKOTO
The Aliyu Magatakarda Foundation has met all the extant requirements for the establishment of a Premier pioneer private University in Sokoto, NorthWest University. The Leader of the Foundarion, who also doubles as the Senator representing Sokoto North Senatorial District, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, had at a recent epoch-making ceremony held …
Read More »Za A Bude Jihar Katsina Sati Mai Zuwa – Masari
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya shaidawa wakilin kafar yada labarai ta Muryar Jamus DW cewa in Allah ya kaimu sati mai zuwa zai bayar da sanarwar bude Jihar Katsina daga kullen hana yaduwar Korona bairus. Gwamnan ya shaidawa wakilin DW a lokacin wata zantawa da …
Read More »Muna Rokon Gwamnati Ta Bamu Damar Yin Sallar Juma’a
Imrana Abdullahi Sanannen Malamin addinin musulunci Shaikh Yusuf Sambo Rigachikun, ya yi kira ga Gwamnan Jihar Kaduna a matsayinsa na shugaba kuma babban jami’in tsaro a Jihar da ya ba musulmi da Kiristoci a kalla Awoyi biyu zuwa uku ranar Juma’a da Lahadi domin su gudanar da Ibadarsu a wuraren …
Read More »Ramadan: Senator Wamakko secures release of 33 inmates
The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has secured the release of thirty three inmates from the Medium Security Custodial Centre, Sokoto. In a statement signed by Bashir Rabe Mani, Special assistant, media and Publicity to Aliyu …
Read More »Kotun Ta Fi Da Gidanka Ta Ci Shaikh Yusuf Sambo Tarar Naira Dubu 10 A Kaduna
Imrana Abdullahi Shahararren Malamin addinin Musulunci shaikh Muhammad Yusuf Sambo Rigachikun ya tabbatar wa manema labarai cewa wata kotun ta fi da gidanka ta ci tararsa tare da Dansa naira dubu 10 a kaduna. Shaikh Yusuf Sambo ya bayyana cewa ya samu gayyata ne daga gidan Rediyon Jihar Kaduna ( …
Read More »EFCC Ta Damke Mutanen Chaina Biyu Da Zargin Cin Hancin
Imrana Abdullahi Hukumar da ke fafutukar yaki da masu kokarin karya tattalin arzikin kasa da cin hanci da karbar rashawa da kuma al’amuran da suka shafi kudi shiyyar Sakkwato sun samu nasarar Damke wadansu yan kasar Chaina biyu da suka yi kokarin bayar da cin hanci miliyan Dari ga shugaban …
Read More »
THESHIELD Garkuwa