Imrana Abdullahi Biyo bayan irin yadda ake ta yayatawa a kafafen Sada zumunta cewa wai shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Nijeriya ya nada Furofesa Ibrahim Gambari a matsayin shugaban ma’aikatan Ofishinsa. Hakan ta sa aka tuntubi mai magana da yawun shugaban kasar Malam Garba Shehu inda manema labarai suka aika …
Read More »Jihar Zamfara Ta Rasa Manyan Sakatarori Biyu
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara ta rasa wadansu mutane biyu masu matsayin manyan sakatarori sakamakon dan takaitaccen Ciwo. Manyan sakatarorin sun hada da Alhaji Yawale Dango, wanda ke aiki a ofishin shugaban ma’aikatan Jihar sa Alhaji Ahmed Sale, da ke aiki a ma’aikatar gidaje da bunkasa yankunan karkara. Sale dai …
Read More »Tazargade Ce Maganin Korona Da Aka Kawo Daga Madagaska – Inji Garba Shehu
Imrana Abdullahi An bayyana Tazargade a matsayin maganin da kasar Madagaska ta ba Nijeriya domin a gyada a matsayin maganin cutar Korona. Mai magana da yawun shugaban kasa a kan harkokin yada labarai Malam Garba Shehu ne ya bayyana hakan a lokacin da yake yi wa kafar yada labarai ta …
Read More »Gwamnatin Jihar Kano Ta Kara Dokar Hana Fita Da Sati Daya
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Dakta Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana batun kara dokar hana fita da sati daya. Gwamnatin ta bayyana cewa ta yi hakan ne bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki a kan batun lafiya da kuma fada a ji daga bangaren Gwamnatin tarayya. Bayanin …
Read More »Ina Nan Da Raina Ban Mutu Ba – Bala Lau
Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Izalatul bid’a wa’ikamatus sunnah na tarayyar Nijeriya Shaihk Abdullahi Bala Lau, ya bayyana cewa yana nan da ransa bai mutu ba kamar yadda wata kafar yada labarai ta ruwaito tana yada labarin cewa wai ya rasu kuma mutanen da duka halarci Jana’izarsa sun cadude a wuri …
Read More »KDSG supports military operations against bandits, praise troops for neutralizing bandits in Chikun LGA
The Kaduna State Government welcomes the intensification of military operations against bandits in the State. The combined military teams of Operation Thunder Strike, Operation Whirl Punch and Nigerian Air Force’s Operation Gama Aiki, comprising units from the Nigerian Air Force and Nigerian Army, are presently carrying out joint operations against …
Read More »Kungiyar Kwadagon Jihar Kaduna Ta Tallafawa Marasa Karfi
Imrana Abdullahi Kungiyar kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin kwamared Ayuba Magaji Suleiman, ta Tallafawa mabukata da ke cikin al’umma da kayan abinci domin rage radadin zaman gida da ake ciki a kokarin hana yaduwar cutar Covid – 19 da ake kira Korona da take addabar duniya. Kwamared …
Read More »Mahaifin Tabuwal Ya Rasu Yana Da Shekaru 96 A Duniya
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sakkwato ya yi rashin mahaifinsa wanda da ya shafe shekarru 96 a duniya, Shaikh Haruna Waziri Usman yaya ne ga mahaifin Gwamna Aminu Waziri Tambuwal. Muhammad Bello mashawarci ga gwamna a kan harkokin yada labarai ya fitar da sanarwar rasuwar wadda aka rabawa manema …
Read More »Mutane Sun Dawo Daga Rakiyar Mu – Masari
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari ya bayar da shawara ga daukacin masu fada aji da su hanzarta daukar mataki ga ayyukan yan ta adda a duk fadin Kasar da su hanzarta yin abin da yakamat domin tabbatar da doka da oda a Jihar. Gwamnan yana magana ne lokacin …
Read More »An Cire Sakataren Hukumar Zakka, Da Mutane Biyu A Zamfara
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara ta sallamu Sakataren hukumar Zakka tare da wadansu mutane biyu daga wurin aikinsu Su dai wadanda aka sallama aikin suna da mukamin Daraktoci ne a hukumar Zakka da wakafi ta Jihar, an kuma bayyana sallamar ne nan take. Wannan matakin dai an dauke shi ne …
Read More »
THESHIELD Garkuwa