Home / Big News / Kotu Ta Bayar Da Malam Nasiru El- Rufa’i Beli

Kotu Ta Bayar Da Malam Nasiru El- Rufa’i Beli

 

Daga Imrana Abdullahi

Babbar Kotun Gwamnatin tarayya da ke zamanta a Unguwar NDA cikin garin Kaduna ta bayar da Belin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i

Kamar dai yadda kotun ta ce ta bayar da Belin sa ne bisa wadansu sharudda.
Babban dan tsohon Gwamnan wanda ya kasance dan majalisar tarayya a halin yanzu mai wakiltar karamar hukumar Kaduna ta Arewa Honarabul Bello Nasiru El-Rufa’i ya shaidawa manema labarai irin farin ciki da jin dadin da suke da shi a wannan rana inda yake ta yi wa Allah hamdala da godiya bisa wannan Belin.
Wannan hoton Malam Nasiru kenan a lokacin da ya fito daga babbar kotu
Inda ya ce za su tabbatar an cika sharuddan Belin da aka gindaya masa domin Belin.

About andiya

Check Also

Dangote, Sinoma Sign $800 Million MOU to Expand Itori Cement Plant Capacity to 12 MTA

…Expansion Project to Strengthen Nigeria’s Position as a Major Cement Export Hub   Dangote Industries …

Leave a Reply

Your email address will not be published.