Home / News / Kwamitin Gwamnatin Kaduna Ya Kai Ziyarar Aiki Bakin Dogo

Kwamitin Gwamnatin Kaduna Ya Kai Ziyarar Aiki Bakin Dogo

A Kaduna, Imrana Abdullahi
Gabanin fara aikin kasuwar bakindogo da ke cikin garin kaduna tawagar kwamitin da aka kafa domin aikin rage cinkoso ya ziyarci kasuwar bakin dogo.
Shi dai wannan kwamitin na karkashin jagorancin kwamishinar ma’aikatar gidaje da bunkasa birane masaniyar harkar taswirar Zane Zane Fausat Ibikunle, sun tabbatar da kai wannan ziyara ne gabanin fara aikin.

About andiya

Check Also

Dangote Refinery Refutes False Claims on PMS Export and Re-importation

    The Management of Dangote Petroleum Refinery and Petrochemicals has noted with concern the …

Leave a Reply

Your email address will not be published.