Daga Imrana Abdullahi A wani babban taron da aka yi a dakin taron makarantar Sakandare ta Alhudahuda da ke cikin birnin Zariya Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ta hannun Darakta Janar na ma’aikatar filayen jihar Kaduna KADGIS Dokta Bashir Garba Ibrahim ya mikawa mutane Casa’in da biyu, (92) …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Raba Wa Masu Bukata Ta Musamman Filaye A Kaduna
Daga Imrana Abdullahi .Dokta Bashir Garba Ibrahim Darkta Janar ne a Hukumar da ke Kula da al’amuran Filaye a Jihar Kaduna “KADGIS” ya bayyana cewa Babban dalilin da ya sa ya bayar da Takardun mallakar Filaye GA masu bukata ta musamman a Jihar Sakamakon Umarni ne da Gwamna Kwamared Sanata …
Read More »Gwamnatin Jihar Katsina Ta Soke Duk Wani Filin Da Aka Bayar Ba Bisa Ka’ida Ba
Daga Imrana Abdullahi A cikin wata sanarwar da Gwamnatin Jihar Katsina ta fitar daga ofishin shugaban ma’aikata dauke da sa hannun Ado Yahaya,Daraktan kula da harkokin al’umma, sanarwar na dauke da kwanan wata ranar 6 ga watan Yuni, kuma mai dauke da lamba kamar haka 6/June/2023 da lamba KTS/HOS/S/70/VOLIII/400 sanarwar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa