Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana aniyarsa ta dawo da masana’antar yadi da kuma bunƙasa noman auduga a jihar, bayan ziyarar da ya kai Yankin Masana’antu na Glo-Djigbe (GDIZ) da ke Jamhuriyar Benin tare da Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, da wasu gwamnoni. Da yake jawabi bayan zagayen …
Read More »Gwamna Lawal Ya Sanya Hannu Kan Dokokin Gyaran Ilimi, Ya Ƙaddamar da Raba Sabon Tsarin Manhajar Karatu Ga Makarantun Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sanya hannu kan wasu Dokokin Zartarwa da za su kafa sabon tsarin gudanar da harkokin ilimi a jihar, tare da ƙaddamar da rabon Manhajar Karatu ta Ƙasa ga makarantun gwamnati. Gwamnan ya ƙaddamar da shirin ne a ranar Talata yayin wata ganawa da …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, zai kasance babban mai gabatar da jawabin buɗe taro a Taron Ƙasa da Ƙasa na Farko na 2026 da Tsangayar Ilimin Kimiyyar Zamantakewa ta Jami’ar Ilimi ta Tarayya (FUE), Zariya, za ta gudanar. Wata tawaga daga tsangayar, ƙarƙashin jagorancin Mataimakiyar Shugabar Tsangayar kuma Shugabar …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Ƙaddamar da Matatar Sarrafa Ma’adanin Lithium Ta Dala Miliyan 200 A Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ci gaban al’umma ba zai tabbata ba sai idan ana tafiyar da albarkatun ƙasa cikin gaskiya, adalci da inganci, tare da samar da yanayi mai kyau da zai bai wa masu zuba jari damar gudanar da harkokin su cikin bin doka. Gwamnan …
Read More »Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake tabbatar da aniyar gwamnatinsa na ci gaba da bai wa jami’an tsaro cikakken goyon baya domin ƙarfafa yaƙi da matsalolin tsaro a faɗin jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis yayin da ya jagoranci taron mako-mako na Majalisar Tsaro ta …
Read More »Culture, Not Politicians, To Blame For Nigeria’s Woes. Shine Enyinnaya Tells UniAbuja Students
The 2026 edition of Open Mic with Shine held at the Physics Complex, main campus University of Abuja in collaboration with Association of Physics Students, lived up to its billing as a powerhouse of creativity and civic awakening. Convener and organiser, Mr. Shine Enyinnaya Nwosu, said the programme …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Zama Ɗan Takarar APC A Zamfara, Ya Yi Alƙawarin Ƙara Ayyukan Ci Gaba
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi alƙawarin ci gaba da ƙara ayyukan raya ƙasa domin inganta rayuwar al’ummar jihar. A ranar Alhamis ne gwamnan ya zama ɗan takarar jam’iyyar APC domin zaɓen gwamnan jihar Zamfara na shekarar 2027. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala …
Read More »Gwamna Lawal Ya Kafa Tarihi, Yayin Da Aka Fara Jigilar Alhazai Daga Filin Jirgin Sama Na Gusau
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya kafa sabon tarihi bayan da aka gudanar da jigilar farko na aikin Hajji daga Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa da ke Gusau. Jirgin Hajjin na farko ya tashi ne daga filin jirgin ranar Juma’a ɗauke da maniyyata 415 na jihar Zamfara …
Read More »An Sake Karrama Gwamna Dauda Lawal Da Lambar Yabo Kan Mulki Na Adalci A Zamfara
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya karɓi lambar yabo ta ƙwarewa daga Hukumar Daidaita Shirye-shiryen Tallafin Jinƙai ta Ƙasa (NASSCO) bisa irin ƙoƙarin gwamnatin sa wajen tabbatar da mulki na adalci da kuma aiwatar da shirye-shiryen kare marasa ƙarfi a jihar Zamfara. An bai wa gwamnan lambar yabon ne …
Read More »TARON APC A ZAMFARA: Gwamna Lawal Ya Tabbatar Da Cewa Ƙarfin Gwamnati Na Rataye Ne Da Kyawawan Tsare-tsaren Jam’iyya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada cewa nasara da ɗorewar kowace gwamnati na da alaƙa kai tsaye da ƙarfinta a fagen siyasa, musamman yadda jam’iyyarta ke da tsari mai ƙarfi da haɗin kai. Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Asabar yayin da ya halarci taron zaɓen shugabannin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa