Home / Labarai / Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP

Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP

Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP

Mustapha Imrana Abdullahi
Bayanan da suke fitowa daga bangaren jam’iyyar PDP na bayanin cewa tsohon kakakinta Olise metu yanzun nan ya fito daga gidan Yari.
Kamar dai yadda muka samu labarin cewa kotun ta yi a sake shari’ar.
Zamu kawo maku karin bayani nan gaba kadan…

About andiya

Check Also

Nenadi  Usman Ce Shugabar Jam’iyyar Lebo A Najeriya – Kotun Daukaka Kara

Kotun Daukaka Kara ta shiyyar Owerri ta tabbatar da cewa shugabancin Jam’iyyar Labour Party na …

Leave a Reply

Your email address will not be published.