Daga Imrana Abdullahi A wani babban taron da aka yi a dakin taron makarantar Sakandare ta Alhudahuda da ke cikin birnin Zariya Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ta hannun Darakta Janar na ma’aikatar filayen jihar Kaduna KADGIS Dokta Bashir Garba Ibrahim ya mikawa mutane Casa’in da biyu, (92) …
Read More »Yearly Archives: 2026
Farmers’ Empowerment: Dangote Cement Ibese boosts Food Security in Host Communities
…Uplifts farmers with free farming inputs Dangote Cement Plc, Ibese Plant has reinforced its commitment to food security and Sustainable Community development with the roll-out of its 2026 annual farmers’ empowerment initiative, providing free agricultural inputs and capacity-building training to farmers drawn from its 17 host communities. The programme, which …
Read More »Babban Burinsa Shi Ne In Taimakawa Jama’a – Minista Muttaqha Rabe Darma
…..Zan Mayar Da Jama’a Su Zama Masu Kudi Daga Imrana Abdullahi Sabon ministan gidaje da raya karkara na tarayyar Najeriya Dokta Muttaqha Rabe Darma ya bayyana cewa babban burinsa shi ne ya taimakawa al’ummar kasa jama’a su fita daga cikin kunci da duk …
Read More »Dangote Expects Over $4bn Annual Forex Earnings from Fertiliser Exports
The Dangote Group has reinforced its long-standing partnership with the Africa Finance Corporation (AFC) through the signing of a $600 million loan facility to support the expansion of its fertiliser production capacity, an important milestone in advancing food security across Nigeria and the African continent. The financing, extended to GreenView …
Read More »Food Security: AFC Deepens Partnership with Dangote Group with $600m Loan towards Fertilizer Expansion
…Dangote says Nigeria will benefit over $4bn in forex from his company’s fertiliser export The Dangote Group has strengthened its strategic partnership with the Africa Finance Corporation (AFC) with the signing of a $600 million loan agreement to support the expansion of its fertilizer production capacity, in a major …
Read More »Matasan Arewa Suna Koka A Game Da Kashe – Kashen Mutane A Najeriya
…Yan Kungiyar Northern Comrades Movement Sin Koka Game Da Kashe Kashen Al’umma Daga Imrana Abdullahi Kungiyar Northern Comrades Movement da ke tarayyar Najeriya, (NCMN) karkashin jagorancin Malam Jabir Ibrahim Yaro da ake kira da Mallam Jabir, sun koka a game da irin yadda ake kashe al’umma a yankin Arewacin kasar. …
Read More »Muna Bukatar Bola Tinubu Ya Kula Da Kungiyoyin Da Suka Yi Yakin Neman Zabe
…Maganganun Adams Oshiomhole ba su dace ba .Daga Imrana Abdullahi. Injiniya Farfesa Kailani Muhammad ya bayyana cewa suna yi wa Allah godiya game da batun murnar ranar Dimokuraɗiyya da ake yi na shekarar bana kasancewar Allah ya raya mu har mun ga wannan lokacin da muke ciki a yanzu. Farfesa …
Read More »UBA SANI HONOURS JUNE 12 HEROES, FREES 97 INMATES, OFFERS CASH GRANTS AND SKILLS TRAINING FOR REINTEGRATION
Governor Uba Sani of Kaduna State on Friday marked the 2026 Democracy Day celebration by granting clemency to 97 inmates of the Kaduna Correctional Centre, while reaffirming the enduring values of justice, compassion, freedom and democratic governance that define the June 12 struggle. Speaking during the ceremony …
Read More »Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Horar Da Masana Motoci A Gusau, Ta Horar Da Matasa 100 Kan Fasahar Sarrafa Na’urori
Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta ƙaddamar da sabuwar Cibiyar Ƙira da Bunƙasa Masana’antar Motoci ta Ƙasa a Gusau, babban birnin Jihar Zamfara, tare da horar da matasa 100 kan fasahar sarrafa na’urori ta zamani, domin ba su ƙwarewar gyaran babura da adaidaita sahu masu amfani da man fetur da kuma …
Read More »Kaduna Executive Council Approves Safe Schools Policy, Health Regulatory Authority, Security Boost
The Kaduna State Executive Council has approved a series of policies and projects aimed at strengthening security, improving education and healthcare, and accelerating infrastructure development across the state. The approvals were announced at a Post-Executive Council briefing by the Commissioner for Information and Culture, Ahmed Maiyaki, alongside Commissioners for …
Read More »
THESHIELD Garkuwa