Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin an tabbatar da tarihin harkokin wasannin kwallon kafa ta yadda al’umma masu zuwa a nan gaba za su san me wadansu fitattun yan wasan kwallon kafa su yi domin ciyar da Najeriya tare da kare martabar kasar da jama’arta a idanun duniya ya …
Read More »Isah Commissions New APC Secretariat in Ogaminana
By; Imrana Abdullahi The Special Adviser on Media to the Kogi State Governor, Ismaila Isah, has commissioned a new secretariat of the All Progressives Congress (APC) in Ogaminana, Adavi Local Government Area. The new APC secretariat located at Inorere in Ogaminana Central Ward is an initiative of the Special Adviser …
Read More »Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana shirinta na tallafa wa mata, ’yan mata, masu nakasa da sauran marasa galihu sama da miliyan daya a faɗin jihar, a wani mataki da ta ce zai ƙarfafa rayuwar al’umma tare da bunƙasa tattalin arziki. An bayyana hakan ne a yayin wani taron kwana …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Zama Ɗan Takarar APC A Zamfara, Ya Yi Alƙawarin Ƙara Ayyukan Ci Gaba
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi alƙawarin ci gaba da ƙara ayyukan raya ƙasa domin inganta rayuwar al’ummar jihar. A ranar Alhamis ne gwamnan ya zama ɗan takarar jam’iyyar APC domin zaɓen gwamnan jihar Zamfara na shekarar 2027. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala …
Read More »Nigerian Pilgrims for Hajj 2026: Preparations, Journey, and Context
By Zubair Abdurra’uf Idris in Makkah, Kingdom of Saudi Arabia Pilgrims from across the world are converging on Mecca for Hajj 1447 AH, with Nigerian pilgrims forming one of the largest national contingents outside the Arab world. The 2026 exercise is unfolding under early preparations by the National Hajj Commission …
Read More »NNDC RECEIVES ICAN MERIT AWARD FOR CORPORATE EXCELLENCE
…GMD Pledges Renewed Commitment to Transparency and Value Creation By; Imrana Abdullahi The New Nigeria Development Company Limited (NNDC) has been honoured with the Merit Award in the Corporate Category at the Institute of Chartered Accountants of Nigeria (ICAN) Merit Awards, held at the Monarch Event Centre, Lekki, Lagos, on …
Read More »Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Mutane 6,842 Magani Kyauta A Kashi 17 Na Shirin Tallafin Lafiya
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa, ta gudanar da aikin kula da marasa lafiya 6,842 ta hanyar babban shirin tallafin lafiya kyauta da aka tanada domin yi wa al’umma tiyata da sauran kulawar lafiya ba tare da biyan kuɗi ba. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun …
Read More »Dangote Cement Gboko Rolls Out Multi-Million Naira Empowerment Programmes For Six Benue Host Communities
There were celebrations on Wednesday as Dangote Cement Plc flagged off three multi-million-naira empowerment programmes for farmers, women and youths in its six host communities in Gboko Local Government Area of Benue State. Women sang and danced, farmers applauded and youth groups cheered as the company announced a new round …
Read More »Zan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Hadin Kan Al’umma A Jihar Kaduna – Ibrahim Husaini Malam Zitar
Daga Imrana Abdullahi Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar NDC Alhaji Ibrahim Husaini Abdulkarim da ake yi wa lakabi da Malam Zitar, ya bayyana cewa da yardar Allah zai tabbatar da samun hadin kai da kaunar juna a Jihar Kaduna baki daya idan ya zama Gwamna. Ibrahim Husaini wanda …
Read More »Dangote Sensitises Ogun/Ondo Host Communities ahead of Olokola Deep Seaport Project Takeoff
Olokola Deep Seaport: Dangote Engages Ogun/Ondo Host Communities ahead Project Takeoff …Get traditional rulers’ nod to commence surveys of project site Ahead of the take-off of the Olokola Deep Seaport Project, a high-powered Dangote delegation led by the Managing Director, Infrastructure & Logistics, Dangote Industries Limited, Capt. …
Read More »
THESHIELD Garkuwa