Home / andiya (page 482)

andiya

Gwamna Ganduje Ya Dakatar Da Salihu Tanko Yakasai

Gwamna Ganduje Ya Dakatar Da Salihu Tanko Yakasai Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kano Alhaji Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya Dakatar da mai bashi shawara a kan kafofin yada labarai, Salihu Tanko Yakasai saboda abin da ya rubuta a kafar Sada zumunta a game da shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari. …

Read More »

An Karyata Zargin Da Ake Wa Kungiyar TOAN

An Karyata Zargin Da Ake Wa Kungiyar TOAN Imrana Abdullahi Shugabannin kungiyar masu Baburan haya masu kafa uku da ake kira “TOAN” reshen Jihar Kaduna sun Karyata zargin da ake yadawa cewa wai suna buga rasidin da suke Sayarwa yayan kungiyar a dukkan tashoshin da ake daukar fadinja. Sakataren kula …

Read More »

Yan bindiga sun sace amarya a Katsina

Yan bindiga sun sace amarya a Katsina Wasu ‘yan bindiga sun shiga garin Kafin Soli, karamar hukumar Kankiya jihar Katsina, suka sace amaryar wani mutum mai suna Ahmad Muhammad. Mazauna yankin sun fada wa manema labarai cewa ‘yan bindigar sun shiga garin ne da misalin karfe 12 na yau Laraba, …

Read More »