Imrana Abdullahi Wata Alkaliya mai shari’a a babbar kotu a Jihar Kaduna Mai shari’a Aminat Ahmad Bello, a ranar Litinin ta bayyana irin yadda aka kashe danta mai shekaru 25 da yaje karatu kasar Cyprus. inda yake karatu a wata jami’a a kasar amma wadansu mutane suka halakashi a cikin …
Read More »A Nijeriya :An Zabi Shetima Yarima Shugaban Kungiyoyin Fafutuka
Imrana Abdullahi GAMAYYAR kungiyoyin fafutukar kwato yancin bil’adama sun bayyana aniyarsu na maka Gwamnatin Nijeriya gaban kuliya a kan irin yadda ake ta ciyowa kasar bashi kuma ba a ganin inda ya shiga duk da haka ana ta kara rakito wani bashin. Gamayyar kungiyoyin 40 dai sun fitar da sanarwar …
Read More »Fani-Kayode’s Attack on Daily Trust Reporter: Our Stand
The management of Media Trust Limited, publishers of Daily Trust and other titles, would like to condemn the reprehensible actions of Femi Fani-Kayode, who in a video clip now gone viral, verbally assaulted – repeatedly – our reporter, Eyo Charles in the course of doing his job. The encounter …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Rufe Asibitin Zango
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta rufe asibitin Zango mai suna “Zango Islamic Clinic and Maternity Home” saboda suna gudanar da aiki ba tare da izinin hukuma ba. Shi dai wannan asibitin na nan ne a kan titin Zango a unguwar Tudun wada kaduna a karamar hukumar Kaduna ta Kudu, …
Read More »Kaduna State Government Sealed Off Zango Islamic Clinic For Operating Without Licence
Kaduna State Goverment has sealed off Zango lslamic Clinic and Maternity Home for operating without licence. The Hospital located along Zango Road in Tudun Wada kaduna South Local Goverment Area was sealed off by a team from the Ministry of Health, the State Health Establishment Committee and in collaboration …
Read More »El-Rufai welcomes Sultan, says peaceful coexistence a priority in Kaduna state
El-Rufai welcomes Sultan, says peaceful coexistence a priority in Kaduna state Governor Nasir El Rufai of Kaduna state has said that the concern of his administration has always been to see people living together in peace because all human beings are equal and created by God. The governor spoke with …
Read More »Group conduct free medical outreach in Southern Kaduna IDP camp
A Non Governmental Organization, ‘Southern Kaduna Emergency Relief Initiative’ has organized a medical outreach for displaced persons, camped at Zonkwa as a result of recent attacks in Zangon Kataf Local Government Area of Kaduna state. The medical outreach slated is intended to take care of common ailments so as to …
Read More »A Kaduna : Yan Bindiga Sun Sace Mata Da Jarirai A Wani Otal
A Kaduna : Yan Bindiga Sun Sace Mata Da Jarirai A Wani Otal AKALLA Mutane 6 wadanda suka hada da, uwaye mata biyu masu shayarwa da jariransu, aka sace bayan da wasu ‘yan bindiga suka afka cikin wani otal a cikin garin Damishi da ke karamar hukumar Chikun a Kaduna …
Read More »Sanusi visits El-Rufai, thanks him for being a true friend
Former Emir of Kano, His Royal Highness, Alhaji Muhammadu Sanusi II has said Governor Nasir El-Rufai of Kaduna state was the first person to show up whenever he was in need of friends and the whole world knows. The former Emir who made this known when he paid a …
Read More »A Katsina Yan Sanda Sun Kama Jami’in Shigi Da Fici, Mutane Da Shanu 164
Imrana Abdullahi Jami’an tsaron yan Sanda a Jihar Katsina a ranar Alhamis sun tsare wani mutum da ya ce shi Insifekta ne da ke aiki a hukumar kula da shigi da ficin jama’a ta kasa tare da wadansu mutane biyar da aka samesu da Shanu 164 da ake zargin na …
Read More »
THESHIELD Garkuwa