By Shuaibu Gimi It is most simple …
Read More »El- Rufa’I Ya Cire Sarakuna 2 Da Masu Unguwanni 2
Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El- Rufa’I tuni ya amince da cire sarakunan Arak da Piriga Jonathan Paragua Zamuna da tsohon Soja mai ritaya Janar Aliyu Iliyah Yammah baki dayansu. A cikin wata takardar sanarwa daga kwamishiniyar ma’aikatar da ke kula da kananan hukumomi Umma Ahmad da ta fitar a …
Read More »Hajiya Aminatou Abdoulkarim Muhammad Alakiri Ce
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna. Wadansu masu kishin al’ummar kasar Janhuriyar Nijar mazauna Najeriya sun bayyana Dokta Aminatou Abdoulkarim Muhammad da cewa alkairi ce ga kasashen Najeriya da Nijar. Wadansu mata ne da suka Dade a tarayyar Najeriya tun suna yan kananan yara suna tare da iyayensu har a yanzu sun …
Read More »AN KOYAWA MUTANE 660 SANA’O’I A FUNTUWA
A kokarin al’umma musamman marasa galihu sun samu damar tsayawa da kafafunsu yasa Muryar darika koyawa mutane dari 660 sana’o’in da za su dogara da kansu. Bisa wannan dalilin ne ma yasa zababen gwamnan Jihar Katsana Dr Dikko Umar Rada ya yabawa Muryar Darikar Tijjaniyya Funtuwa ,bisa kokarinta na koyawa …
Read More »An Gano Haramtattun Jami’o’i 49 A Najeriya
….AN GANO HARAMTATTUN JAMI’O’I A NAJERIYA A kokarin Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban Muhammadu Buhari na ganin an gyara harkokin ilimi domin a samu ilimi mai inganci ya sa hukumar da ke kula da jami’o’I ta kasa (NUC) karkashin jagorancin Farfesa Abubakar Rashid, suka gano jami’o’in da ke gudanar da …
Read More »Matasa Sun Kashe Barawon Mashin A Soba
…..Wasu Fusatattun Matasa Sun Kashe Wanda Ake Zargi Da Satar Mashi Suka Kona Gawarsa A Soba Wadansu Fusatattun matasa a karamar hukumar da ke cikin Jihar Kaduna sun kashe wani matashi mai shekaru 25 da aka bayyana sunansa da Sani Adamu da yake a Tashar Iche Maigana sun kuma Kona …
Read More »Mutane Dubu 11, 350 Suka Rubuta Jarabawar Tantance Malamai Ta Kasa
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna. Arewacin Najeriya Magatakardan hukumar yi wa malamai rajista na kasa Farfesa Josiah Ajiboye ya ce akwai mutane dubu 11, 350 da suke rubuta jarabawar tantance malamai a kashi na farko da ake yi a ranar Asabar da ta gabata a duk fadin tarayyar Najeriya. Farfesa Adebiye, …
Read More »Sanata Abdul’Aziz Yari Ne Ya Dace Ya Zama Shugaban Majalisar Dattawa – Gamayyar kungiyoyi 593
…Muna goyon bayan Sanata Yari ya zama shugaban majalisar Dattawan Najeriya Daga Imrana Abdullahi, Kaduna, Arewa maso Yammacin Najeriya Gamayyar kungiyoyi masu zaman kansu karkashin jagorancin kungiyar National Concensus Movement (NCM) guda 593 da ke arewacin Najeriya sun bayyana wa manema labarai cewa suna tare da kokarin da Sanata Abdul’Aziz …
Read More »Senator Abdul’Aziz Yari Is The Answer – 593 NGO’s
….NCM ARE SUPPORTING YARI FOR SENATE PRESIDENT By Imrana Abdullahi, Kaduna, Northwestern Nigeria. An Amalgamation of 593 community based socio- cultural and Economic Encline Northern association revealed that they are hundred percent supporting Senator Abdul’Aziz Abubakar Yari’s ambition to become the ten president of the senate. The national body …
Read More »Niger governor lays Foundation for Zuma Smart City, urges protect of national monuments
By Our Reporter, Kaduna In an effort to protect national monuments in Nigeria Governor Abubakar Sani Bello, of Niger State has called on the Federal Government to protect national heritage sites that are being destroyed by foreign companies. Governor Sani Bello made the call while performing the groundbreaking ceremony of …
Read More »
THESHIELD Garkuwa