Home / News (page 212)

News

AN RANTSAR DA SHUGABANNIN KANANAN HUKUMOMI A KATSINA

Daga Abdullahi Sheme   An yi Bikin rantsar da Mataimakan Shuwagabannin Kananan Hukumomi tare da Sabbin Kansilolin Kananan Hukumomin Dandume, Danja, Faskari da Sabuwa a Jihar Katsina. A jiya Alhamis ne 14 ga watan afrilu 2022 aka rantsar da sabbin zababbun kansiloli a kananan hukumomin Dandume, Danja, Faskari da kuma …

Read More »

AN RANTSAR DA SHUGABANNIN KUNGIYAR KANSILOLI A KADUNA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Shugaban kungiyar shugabannin kananan hukumomi na Jihar Kaduna Alhaji Abubakar Buba shugaban karamar hukumar Lere ya bayyana kungiyar Kansiloli a matsayin kashin bayan Dimokuradiyya. Abubakar Buba ya bayyana hakan ne a wajen Rantsar da shugabannin kungiyar Kansiloli ta kasa reshen Jihar Kaduna da aka yi a dakin …

Read More »

SHEIKH El – ZAZZAKY YA TAIMAKAWA YAN JARIDA DA ABINCIN AZUMI

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI SAHARARREN Malamin addinin musulunci da ke tarayyar Najeriya Sheikh Ibrahim Yakubu El- zazzaky ya taimakawa yan jarida da abincin Azumi. Da yake mikawa manema labaran a Jihar Kaduna kayan abincin Azumin Malamin addinin Kirista Fasto Yohanna Y. D Buru, ya shaidawa yan jaridar cewa Malam Sheikh Ibrahim …

Read More »