Home / Tag Archives: Kaduna (page 40)

Tag Archives: Kaduna

An Sace Wani Malamin Addinin Kirista A Jema’a

An Sace Wani Malamin Addinin Kirista A Jema’a Mustapha Imrana Abdullahi Jami’an tsaro sun kawo wa Gwamnatin Jihar Kaduna rahoton sace wani Malamin addinin Kirista mai suna Emmanuel Egoh Bako tare da matarsa Cindy Bako a karamar hukumar Jema’a. Bayanin hakan na cikin wata takardar sanarwa da ke dauke da …

Read More »

Cleric and wife kidnapped in Jema’a LGA

Cleric and wife kidnapped in Jema’a LGA Security agencies have reported to the Kaduna State Government the kidnapping of Apostle Emmanuel Egoh Bako and his wife Cindy Bako in Jema’a local government area.   According to the report, unidentified gunmen attacked the Albarka praying camp along the Afana-Fadan Kagoma-Kwoi road. …

Read More »

An Yi Zanga Zangar Wutar Lantarki A Kaduna

An Yi Zanga Zangar Wutar Lantarki A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi  Mazauna rukunin gidaje na Ministerial Pilot da ke Milenium city cikin garin Kaduna sun fito kwansu da kwarkwata domin yin Zanga zangar cika masu kudin wutar da kamfanin raba wutar lantarki yake yi masu.   Su dai wadannan mutane …

Read More »

Bani Dauke Da Cutar Korona – El Rufa’I  

Bani Dauke Da Cutar Korona – El Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ya bayyana cewa bashi dauke da wannan cuta ta Korona. Gwamnan ya bayyana hakan ne lokacin da yake tattaunawa da kafafen yada Labarai a cikin gidan Gwamnatin Jihar da aka yada …

Read More »