Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake tabbatar da aniyar gwamnatinsa na ci gaba da bai wa jami’an tsaro cikakken goyon baya domin ƙarfafa yaƙi da matsalolin tsaro a faɗin jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis yayin da ya jagoranci taron mako-mako na Majalisar Tsaro ta …
Read More »
THESHIELD Garkuwa