Daga Imrana Abdullahi AbdulRahman Muhammadu Bello Kuso, wani matashi ne mai da’awar addinin Islama da ya yi kira ga mabiyan addinin Musulunci da Kirista da kowa ya yi hattara da zamanin da muke ciki na karshen zamani domin duniyar ta zo karshe. AbdulRahman Muhammad Bello Kuso, ya ce idan mutum …
Read More »Daily Archives: June 5, 2026
Shettima Yerima Ya Tallafawa Marubuci Andrew Fadadon
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin an tabbatar da tarihin harkokin wasannin kwallon kafa ta yadda al’umma masu zuwa a nan gaba za su san me wadansu fitattun yan wasan kwallon kafa su yi domin ciyar da Najeriya tare da kare martabar kasar da jama’arta a idanun duniya ya …
Read More »Isah Commissions New APC Secretariat in Ogaminana
By; Imrana Abdullahi The Special Adviser on Media to the Kogi State Governor, Ismaila Isah, has commissioned a new secretariat of the All Progressives Congress (APC) in Ogaminana, Adavi Local Government Area. The new APC secretariat located at Inorere in Ogaminana Central Ward is an initiative of the Special Adviser …
Read More »Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana shirinta na tallafa wa mata, ’yan mata, masu nakasa da sauran marasa galihu sama da miliyan daya a faɗin jihar, a wani mataki da ta ce zai ƙarfafa rayuwar al’umma tare da bunƙasa tattalin arziki. An bayyana hakan ne a yayin wani taron kwana …
Read More »
THESHIELD Garkuwa