Home / andiya (page 522)

andiya

Cutar Korona Ta Kashe Wani Dan Nijeriya

Bayanan da muke samu na tabbatar da cewa an samu mutum na farko da ya mutu saboda cutar covid 19 da ake kira Korona Cibiyar kula da yaduwar cututtuka ta Nijeriya ce ta bayyana hakan a ranar Litinin a ssahihin shafinta na tuwita domin sanar da jama’a abin da ya …

Read More »

Dana Ya Kamu Da Cutar Korona Birus – Atiku

TSOHON mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya ce dansa na cikinsa ya kamu da korona Birus Atiku Abubakar, ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a shafinsa na twiiter. Tsohon mataimakin shugaban kasar ya ce tuni aka kai dan nasa asibitin koyarwa da ke Gwagwalada a …

Read More »

COVID 19: Kaduna strengthens disease control centre

Kaduna State  Ministry of Health has assured  that  the Infectious Disease Control Centre(IDCC) is ready to receive any case of the coronavirus pandemic,  as a critical care team is on standby to support the centre. A statement issued by the ministry on Saturday,  said that  Dr Amina Mohammed-Baloni, the Commissioner …

Read More »

Zan Kare Mutuncin Jama’a Da Tsarin PDP – Abubakar Tsoho

Mustapha Abdullahi Sabon zababben shugaban Jam’iyyar PDP na karamar hukumar Bakori a Jihar Katsina Honarabul Abubakar Tsoho ya bayyana kudirinsa na kare mutuncin jama’a ta hanyar Nemo wa kowa yancinsa a koda yaushe a matsayin abin da zai Sanya a gaba lokacin shugabancin nasa. Abubakar Tsoho ya bayyana hakan ne …

Read More »

ANOTHER LOVE MADE IN HEAVEN?

25 Year Old Lady Marries 70 Year Old Grandpa , After Failing To A Dream Husband In Jigawa A 25 year old lady, Zarah Tanimu has yesterday tied knot with a 70 year old man, Malam Tukur in Jigawa state. The wedding took place in Gumel local government area of …

Read More »

Muna Sa Ido A Kan Mutane Uku – Ma’aikatar lafiya

Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar kaduna ta bayyana cewa tana nan tana sa idanu a kan mutane uku da suka dawo Nijeriya daga kasar waje Ma’aikatar lafiya ta Jihar Kaduna ce ta bayyana hakan a cikin wata takardar da aka aikewa manema labarai a kaduna Kamar yadda suka bayyana cewa mutanen …

Read More »

Kaduna Mourns Pilgrims’ Board Boss

The Kaduna State Government is sad to announce the death of the overseer of the State’s Muslim Pilgrims Welfare Board, Malam Sani Dalhatu Musa. The tragic event took place on Wednesday, 18th of March, 2020 in a ghastly motor accident along Kaduna-Abuja Road. A dedicated and diligent public servant, Malam …

Read More »