Home / 2026 (page 21)

Yearly Archives: 2026

Jami’an DSS Sun Wuce Da Nasiru El- Rufa’i

  A ranar Talatar nan ne jami’an tsaron farin kaya na DSS suka wuce da tsohon Gwamnan Jihar Kaduna malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i bayan babbar kotun gwamnatin tarayya ta kammala sauraron batun maganar neman hukumar ICPC da ta kai shi kotun na neman a bayar da shi beli. Ita dai …

Read More »

Taron Yi Wa Tinubu Addu’a Ya Yi Armashi A Kaduna

…Dole Ne Ayi Wa Shugabanni Addu’a, Inji Tijjani Kaura Daga Imrana Abdullahi Sanata Tijjani Yahaya Kaura,tsohon ministan ma’aikatar kula da harkokin kasashen wajen Najeriya, ya bayyana cewa a matsayinsa na cikakken dan kasa Nagari ya na da gagarumar dama da ikon zuwa ya hadu da sauran yan Najeriya domin yi …

Read More »