Daga Sani Gazas Chinade, Azare Shugaban riko na karamar hukumar Katagum a Jihar Bauchi, Alhaji Musa Ahmad Azare, ya bayyana kyakkyawan kudirinsa na gudanar da aiki tukuru ga al’ummarsa da dan abin da ake ba shi na kason wata-wata duk da irin girman da karamar hukumar ke da shi a …
Read More »Hatsarin Jirgin ruwa: Kakakin Majalisar Abbas ya yi alhinin wadanda abin ya shafa, ya nemi matakan kariya
Daga Imrana Abdullahi Kakakin majalisar wakilai Honarabul Abbas Tajudeen ya bayyana Alhini da bakin cikinsa dangane da hadurran kwale-kwale da aka yi a kasar a baya-bayan nan, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane da dama. Wata sanarwa da Musa Abdullahi Krishi, mashawarci na musamman kan harkokin yada labarai ga …
Read More »Gwamnatin Jihar Yobe Ta Hana Yin Amfani Da Motocin Gwamnati Domin Amfani Na Kashin Kai
Daga Imrana Abdullahi An hana jami’an gwamnati amfani da motocin hukuma don amfanin kansu a jihar Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni jim kadan bayan ya jagoranci rantsar da sabbin sakatarorin dindindin guda tara da aka nada a ma’aikatan gwamnatin jihar. “A nan …
Read More »An Yi Gyara A Kan Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Katsina
Dangane da kalubalen tsaro da ake fuskanta a baya-bayan nan a wasu kananan hukumomi a Jihar Katsina, ya sa Gwamnatin Jihar ta yi gyara a kan batun dokar Keke Napep da kuma Baburan hawa inda a yanzu dokar ta koma daga karfe 10 na Dare zuwa karfe 6 na safe. …
Read More »Mutane Su Rika Mika Korafi Ta Hanyar Da Ta Dace – Aliyu Waziri Dan marayan Zaki
Daga Imrana Abdullahi Alhaji Dokta Aliyu Muhammad Waziri dan marayan Zaki kuma Santurakin Tudun Wada Kaduna ya yi kira ga daukacin al’ummar Najeriya da su rika mika korafinsu ta inda ya dace domin samun warakar matsalolin da ake korafin a kansu. Dokta Aliyu Muhammad Waziri ya yi wannan kiran ne …
Read More »Hadarin kwale-kwale A Jihar Neja Ya Kashe Mutane 26
Wani hadarin Jirgin ruwan Kwale kwale ya halaka mutane 26 da suka mutu a hatsarin jirgin ruwa a kauyen Gbajibo da ke karamar hukumar Mokwa a jihar Neja. An tattaro cewa, kwale-kwalen da ke dauke da fasinjoji kusan 100 daga kauyukan Gbajibo, Ekwa, da Yan-kede, ya kife ne da safiyar …
Read More »Girgizar kasa Ta Lashe Rayukan Mutane Sama Da 1,000 A Maroko
Ma’aikatar harkokin cikin gidan kasar ta sanar da cewa, wata mummunar girgizar kasa da ta afku a tsakiyar kasar Morocco a daren Juma’a ta yi sanadin mutuwar mutane akalla 1,037. Girgizar kasa mai karfin awo 6.8 ta afku a tsaunukan High Atlas na kasar Maroko da yammacin jiya Juma’a. Wani …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Rattaba Hannu A Kan Karin Kasafin Kudin 2023
Daga Imrana Abdullahi A wani mataki na nuna jajircewar gwamnatin jihar Katsina wajen kyautata rayuwar al’ummarta da kuma kudurinta na samar da yanayi mai inganci da wadata ga kowa da kowa, Gwamna Dikko Umar Radda ya sanya hannu kan karin kasafin kudin shekarar 2023 domin ya zama doka. Majalisar dokokin …
Read More »Sanata Katung Ya Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Gidan Cocin Katolika A Fadar Kamantan
Sanata mai wakiltar yankin Kaduna ta Kudu Sunday Marshal Katung (PDP-Kaduna ta Kudu) ya yi Allah wadai da harin da aka kai gidan limamin cocin Katolika da ke Fadan Kamanton a karamar hukumar Zangon Kataf a jihar Kaduna. ‘Yan bindigar sun kai farmaki gidan limamin cocin, Rabaran.Fr. Emmanuel Okolo a …
Read More »JAMI’AN TSARO SUN FARA SINTIRI A MANYAN HANYOYI A ZAMFARA
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara ta ɗauki matakin zuba jami’an tsaro a manyan hanyoyin da ke fuskantar barazanar ‘yan bindiga. Idan ba a manta ba, a zaman Majalisar Tsaro ta Jihar Zamfara wanda aka gudanar makon da ya gabata, Gwamna Dauda Lawal ya yi ƙorafi ga shugabannin ɓangarorin tsaro …
Read More »
THESHIELD Garkuwa