Daga Imrana Abdullahi Hajiya Khadija Muhammadu Bello Gimbiyar Badarawa, ta bayyana nade – naden Sarautar da aka yi a masarautar Badarawa a matsayin wata albarkar da ta saukarwa al’ummar Badarawa, Jihar Kaduna da Najeriya baki daya. Gimbiyar Badarawa ta bayyana hakan ne a lokacin da take tattaunawa da manema labarai …
Read More »Ma’aikata Na Farin Ciki Da Murnar Nadin Ayuba Magaji Suleiman – Rayyana Isyaku NULGE
Daga Imrana Abdullahi . Kwamared Bayyana Isyaku Turunku, shugaban kungiyar ma’aikatan kananan hukumomi na Jihar Kaduna ( NULGE) kuma odito na kungiyar Kwadagon Jihar Kaduna, ya bayyana cikakkiyar hamdala da godiya ga Allah madaukakin Sarki da ya nuna wa dimbin jama’a ranar da aka nada shugaban kungiyar Kwadago na Jihar …
Read More »Aliko Dangote Foundation Donates 1,000 Bags of Rice to NAPTIP to Support Victims of Trafficking
The Aliko Dangote Foundation (ADF) has donated 1,000 bags of 10kg rice to the National Agency for the Prohibition of Trafficking in Persons (NAPTIP) to support the feeding and rehabilitation of victims across its shelters nationwide. The donation, presented at the Agency’s headquarters in Abuja, is aimed at strengthening …
Read More »Siyasa Ba Sana’a Bace – Saminu Turaki
Daga Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Ibrahim Saminu Turaki, ya bayyana cewa siyasa ba Sana’a Bace saboda haka masu ganin za su shiga siyasa domin samun abin duniya hakika wannan kuskure ne babba suke aikatawa. Saminu Turaki ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa …
Read More »An Nada Shugaban Kungiyar Kwadago Na Kaduna Marafan Badarawa
Sakamakon kokari da aiki tukuru ga al’ummar Jihar Kaduna da arewacin Najeriya yasa mai girma Sarkin Badarawa Alhaji Amadu Dahiru,da ke cikin garin Kaduna ya nada shugaban Kungiyar Kwadago na Jihar Kaduna Kwamared Ayuba Magaji Suleiman a matsayin Sardaunan Badarawa Kaduna. Kwamared Ayuba Magaji Suleiman dai haifaffen unguwar Badarawa …
Read More »Rising Food Prices: Dangote Cement Ibese Commissions Cassava Processing Plant in Ogun
…To aid alternative and sustainable means of livelihood Amid rising food prices and growing concerns over food security in Nigeria, Dangote Cement Plc, Ibese Plant has commissioned and handed over a multi-million Naira state-of-the-art garri and fufu processing plant to Kajola Host Community in Ewekoro Local Government Area of …
Read More »Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake tabbatar da aniyar gwamnatinsa na ci gaba da bai wa jami’an tsaro cikakken goyon baya domin ƙarfafa yaƙi da matsalolin tsaro a faɗin jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis yayin da ya jagoranci taron mako-mako na Majalisar Tsaro ta …
Read More »APC Suspends Kebbi State Chairman, Zuru LG Party Chairman Over Alleged Party Infractions
By Imrana Abdullahi The Kebbi State chapter of the All Progressives Congress (APC) has announced the suspension of its State Chairman, Alhaji Abubakar Muhammad Kana-Zuru, and the APC Chairman of Zuru Local Government Area, Hon. Aliyu Abubakar Abiola. In a statement signed by the State Party Secretary, Alhaji Sa’idu Muhammad …
Read More »EL-RUFAI’S “BLUEPRINT” WAS BORROWED CONCRETE. UBA SANI IS PAYING THE BILL
By Zubair Abdurra’uf Idris Ibrahim Modibo Sanusi’s article is a familiar exercise in political rebranding, where debt is dressed up as “strategy” and abandonment is repackaged as “legacy.” But Kaduna’s reality is not built on headlines; it is built on numbers, obligations, and consequences. …
Read More »Dangote Refinery Refutes False Claims on PMS Export and Re-importation
The Management of Dangote Petroleum Refinery and Petrochemicals has noted with concern the circulation of unfounded and misleading claims suggesting that its petroleum products are exported to Lomé and subsequently re-imported into Nigeria. The company in a statement stated that, as a matter of policy, the Company does …
Read More »
THESHIELD Garkuwa