Rundunar Yan Sanda Ta Kama Barayin Mota Biyu (2) Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar Yan Sanda ta kasa reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin kwamishinan yan Sanda UM Muri ta bayyana cewa ta samu nasarar kama wadansu da ake yi wa zargi da satar motoci biyu. Rundunar ta bayyana hakan ne a …
Read More »Yan Sanda Sun Bindige Yan Bindiga Uku, A Katsina
Yan Sanda Sun Bindige Yan Bindiga Uku, A Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar yan sandan Jihar Katsina karkashin jagorancin jajirtaccen kwamishinan yan Sanda Sanusi Buba sun samu nasarar bindige wadansu yan bindiga guda uku har lahira. Su dai wadannan yan bindigan sun addabi al’ummar karamar hukumar Dutsinma da …
Read More »Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Shugaban Zakka Muhammad Lawal Maidoki Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bauanan da muke samu daga Jihar Sakkwato na cewa Allah ya yi wa Mahaifiyar shugaban hukumar Zakka na Jihar Malam Muhammad Lawal Maidoki (sadaukin sakkwato) rasuwa. Za a yi Sallar Jana’izata da Yammacin nan ranar Laraba …
Read More »Gwamna El-Rufa’I Zai Yi Amfani Da Jirgin Sama Domin Raba Magunguna
Gwamna El-Rufa’I Zai Yi Amfani Da Jirgin Sama Domin Raba Magunguna Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasir El-Rufai na ganin jama’ar Jihar sun samu ingantaccen magani domin kula da lafiyarsu a yanzu haka shahararren Malamin ya sanya hannu a wata yarjejeniya da wani kamfani mai …
Read More »Duk Masu Zaton Buhari Ne Zai Magance Matsalar Tsaro Sun Yi Kuskure
Duk Masu Zaton Buhari Ne Zai Magance Matsalar Tsaro Sun Yi Kuskure Mustapha Imrana Abdullahi Wani Jigo a Jam’iyyar APC Alhaji Musa Abubakar Dan Malikin Arugungu, ya gargadi al’umma da su koma ga Allah domin samun warware matsalar tsaron da Nijeriya ke fama da ita. Alhaji Musa Abubakar ya bayyana …
Read More »Gwamna Ganduje Ya Rabawa Masu Nakasa Kekuna 52
Gwamna Ganduje Ya Rabawa Masu Nakasa Kekuna 52 Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin masu fama da Nakasa a cikin al’umma sun samu saukin rayuwa kamar kowa Gwamnan Jihar Kano Alhaji Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya rabawa masu fama da nakasar rashin kafa Kekunan da za su taimaka masu guda …
Read More »Karfin Bindiga Ba Zai Magance Matsalar Tsaron Nijeriya Ba – Bayero Fullo
Karfin Bindiga Ba Zai Magance Matsalar Tsaron Nijeriya Ba – Bayero Fullo Mustapha Imrana Abdullahi Sakataren kungiyar matasan Fulani ta FUSADAN Bala Bayero Fullo ya bayyana cewa ba za a samu magance matsalar tsaron da ke faruwa a Nijeriya ba da karfin bindiga ba. Bala Bayero Fullo, ya bayyana hakan …
Read More »An Ba Tsohon Kakakin Rundunar Sojan Nijeriya, Kukasheka Sarkin Yakin Ketare A Katsina
An Ba Tsohon Kakakin Rundunar Sojan Nijeriya, Kukasheka Sarkin Yakin Ketare A Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Kanwan Katsina kuma Hakimin Ketare, Alhaji Usman Bello Kankara, ya bayar da sarautar Sarkin Yakin Ketare ga tsohon kakakin rundunar sojan Nijeriya, Birgediya Janar Sani Usaman Kukasheka mai ritaya. Bayanan da muke samu sun …
Read More »Harin Matasan Oyo Kan Al’ummar Fulani: Wata Alamar Aika Sako Mara Kyau Ce Ga Kasa Baki Daya – Kungiyar ACSC
Harin Matasan Oyo Kan Al’ummar Fulani: Wata Alamar Aika Sako Mara Kyau Ce Ga Kasa Baki Daya – Kungiyar ACSC Usman Nasidi, Daga Kaduna. KUNGIYAR Arewa Consultative Synergy Congress (ACSC), ta bayyana harin da wasu matasa suka kaiwa wasu Fulani makiyaya a jihar Oyo a matsayin wani aiki …
Read More »Gwamna Zulum Ya Yi Maraba Da Shugabannin Tsaro, Ya Godewa Buratai, Sadique Da sauransu
Gwamna Zulum Ya Yi Maraba Da Shugabannin Tsaro, Ya Godewa Buratai, Sadique Da sauransu Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya jinjinawa shugaban kasa bisa nadin shugabannin hukumomin tsaron tarayyar Nijeriya. Gwamna Zulum ya kuma godewa shugabannin hukumomin tsaron da suka ajiye aiki musamman shugaban sojojin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa