Ana Son Haifar Da Rigima Tsakanin Fulani Da Al’ummar Hausawa Ne – Bayero Mustapha Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban kungiyar matasan al’ummar Fulani ta kasa Alhaji Abdulkarim Bayero ya bayyana wa manema labarai cewa sakamakon irin kyakkyawan binciken da suka gudanar ya tabbatar masu cewa ana yi wa jama’ar yankin arewacin …
Read More »Gwamna Zulum Ya Kaddamar Da Rabon Kudi Biliyan 1
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Barno karkashin jagorancin Farfesa Babagana Umara Zulum ta ware kudi naira biliyan daya domin taimakawa kananan masu sana’a ta yadda za su samu bunkasa. Babagana Zulum wajen kaddamar da wadannan makudan kudi biliyan daya ya bayyana kashe bangar siyasa inda ya yi gargadi a kan …
Read More »Massri Ya Halarci Daurin Auren Muftahu Da Amaryarsa
Imrana Abdullahi Mai girma Gwamnan jihar Katsina ya halarci daurin auren Muftahu da Amaryarsa Aisha Wanda aka daura a masallacin Umar Ibn Khaddab da ke cikin garin Kano. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar da Bishir Ya’u Hadimin Mai girma Gwamnan jihar Katsina a kan sabuwar kafar …
Read More »Yan Boko Haram Sun Bulla A Jihar Nasarawa
Yan Boko Haram Sun Bulla A Jihar Nasarawa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Nasarawa ta bakin Gwamna Abdullahi Sule na cewa a halin yanzu Gwamnati ta gano cewa yayan kungiyar Boko Haram suna yin sansani a cikin Jiharsa ta Nasarawa, wanda sakamakon hakan ake kara …
Read More »Bayan Shekaru 22, Wani Gurgu Ya Samu Tallafin Keken Guragu Na Zamani
Bayan Shekaru 22, Wani Gurgu Ya Samu Tallafin Keken Guragu Na Zamani Mustapha Imrana Abdullahi Wani bawan Allah mai tausayi da jin kan jama’a da ke aiki a kamfanin Samar da Maltina ya taimakawa wani bawan Allah mai suna Malam Aminu Gurgu Malumfashi domin ya samu saukin rayuwa, bayan …
Read More »Gwamna Zulum Ya Aikewa Majalisar Dokoki Sunayen Mutane Uku
Gwamna Zulum Ya Aikewa Majalisar Dokoki Sunayen Mutane Uku Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya zabi mutane uku da za su yi aiki a hukumar kula da ayyukan majalisar dokokin Jihar. Mutanen uku sun hada da Bukar Malam Bura, Aliyu Mamman Kachallah da kuma Aliwa …
Read More »Matsalar Tsaro Ta fi Yi wa Arewa Illa Bisa Ga Cutar Korona – Bafarawa
Matsalar Tsaro Ta fi Yi wa Arewa Illa Bisa Ga Cutar Korona – Bafarawa Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon gwamnan jahar Sokoto, Alhaji Attahiru Bafarawa ya baiyana cewar, babba matsalar dake addabar yan arewa a halin yanzu kuma take kara barazana ga rayukansu babu kamar matsalar tsaro wadda taki ci …
Read More »Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Tallafawa Yan Kasuwar Da Suka Yi Gobara A Sakkwato Da Miliyan 30
Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Tallafawa Yan Kasuwar Da Suka Yi Gobara A Sakkwato Da Miliyan 30 Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kebbi, Sanata Abibakar Atiku Bagudu ya taimakawa yan kasuwar Sakkwato da suka yi Gobara a ranar Talata da Safe ya taimaka da kudi naira miliyan 30. Gobarar dai ta tashi …
Read More »Jihar Kano Ta Rufe Gidajen Kallo, Wuraren Taro
Jihar Kano Ta Rufe Gidajen Kallo, Wuraren Taro Imrana Abdullahi A kokarin ganin an dakile yaduwar Cutar Korona a Jihar Kano Gwamnatin Jihar karkashin Gwamna Ganduje ta bayar da umarnin ma’aikatan Gwamnati su zauna a Gida. Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da rufe gidajen Kallo da kuma wuraren yin …
Read More »Gwamna Zulum Ya Ziyarci Hukumar Raba Dai-dai Ta Kasa
Gwamna Zulum Ya Ziyarci Hukumar Raba Dai-dai Ta Kasa Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno Banagana Umara Zullum ya kai ziyara hukumar raba dai-dai ta kasa inda ya bukaci hukumar ta bayar da muhimmanci ga yan asalin Jihar wajen daukar aiki. Gwamna Farfesa Banagana Umara Zullum lokacin da ya kai …
Read More »
THESHIELD Garkuwa