Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari zai halarci taron bitar da aka shiryawa Limaman masallatan Juma’a. Kamar yadda wata takardar sanarwar da mai magana da yawun Gwamnan Alhaji Abdu Labaran Malumfashi ya sanyawa hannu cewa za a yi taron bitar ne a gobe Talata 25, ha …
Read More »Shugaban Karamar Hukumar Giwa Ya Taimakawa Mutanen Bakali
Shugaban karamar hukumar Giwa Alahaji Abubakar Shehu Lawal Giwa ya wallafa wa mutanen garin Bakali da ke gundumar masarautar Fatika cikin karamar hukumar Giwa a Jihar Kaduna. Shugaban ya kai masu kayan da suka hada da Buhunan Masara 30, Buhunan Shinkafa 20, Katifu 30, man Gyada hakan 25sai Zannuwa 50 …
Read More »Samuel Aruwan Ya Kaddamar Da Katafaren Gini A Rundunar Sojan Sama Ta Kaduna
Kwamishinan kula da harkokin tsaron cikin gida da al’amuran cikin gidan na Jihar Kaduna Malam Samuel Aruwan ya kaddamar da wani katafaren ginin da aka Sanya sunan marigayi ACM Christian Nkwuo a kadadin Gwamna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i. An dai yi wannan kaddamarwa ne jim.kadan bayan an kammala farin …
Read More »Wire Cut on TCN’s 132 KV Town 1 In Kaduna
Due to a wire cut on Transmission Company of Nigeria’s (TCN) 132 KV Town 1 line, all communities and neighbourhood’s under Barnawa, Makera and parts of Doka South and parts of Rigasa Area Offices are currently out of supply. TCN officials have mobilized to attend to the fault. Power supply …
Read More »Buhari Ya Dakatar Da Shugaban NBC, Modibbo
Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari, ya dakatar da Darakta Janar na hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa Ishaq Modibbo Kawu, daga Ofis. Dakatarwar da tashar Talbijin ta AIT ta yada a ranar Juma’a, ta fara ne nan take kuma tana da dangantaka da batun cin hanci …
Read More »Infoma Ya Fi Barayin Da Ke Cikin Daji Illa – Kabiru Charanchi
Mai ba Gwamnan Jihar Katsina shawara a kan harkokin siyasa Honarabul Kabiru Sha’aibu, ya bayyana cewa masu tseguntawa barayin cikin daji da ke daukar mutane da aka fi sani da Infoma sun fi na cikin dakin Illa. Kabiru Shu’aibu ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganawa da kafar yada …
Read More »Sani Sha’aban Ya Samu Jikansa Na Farko
Kamar yadda zaku iya gani a wannan hoto fitaccen dan kasuwa kuma dan siyasa mai taimakon jama’ Alhaji Muhammadu Sani Sha’aban Danburam Zazza, wanda ke Birnin madina a yanzu ya samu karuwar samun jikansa na farko. Murnar Samun jika na farko wanda Diyyar sa Asma’u Sha,aban ta haifa masa. An …
Read More »Allah Ya Yi Wa Yayar Gwamna Nasiru Ahmad El- Rufa’i Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi Ita dai wannan baiwar Allah ta rasu ne lokacin da take Sallah a masallacin Madina da ke kasar Saudiyya a yau. Hajiya Safiya da ake wa lakabi da Goggo Atu, ta rasu ne ba tare da wani rashin lafiya ba a lokacin da take sallar Azahar a …
Read More »An Nada Sabon Hakimin Faskari A Jihar Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Maimartaba Sarkin Katsina Alhaji Dr AbdulMumin Kabir Usman ya amince da nadin Malam Aminu Tukur Usman Sa’idu a matsayin sabon Sarkin Yamman Katsina Hakimin Faskari. Malam Aminu dai ya gaji Mahaifin shi ne, Alhaji Muhammadu Tukur Usman Sa’idu wanda Allah Ya yi ma rasuwa ranar Juma’a 24 …
Read More »ASD Ya Samu Nasara A Kotu, Shugaban Yan Sanda Zai Biya Miliyan 2
ASD Ya Samu Nasara A Kotu, Shugaban Yan Sanda Zai Biya Miliyan 2 Daga Wakilinmu Babbar kotu a Jihar Kaduna ta yanke hukuncin cewa tsarewar da aka yi wa Alhaji Sani Dauda (ASD), Alkali Malam Almisri da shehu sani Dauda ya sabawa doka. Tun farko dai an samu takaddamar aure …
Read More »
THESHIELD Garkuwa