Daga Imrana Abdullahi Da ga Tsohon shugaban karamar hukumar Kaduna ta Arewa kuma wani babban kusa a jam’iyyar APC Honarabul Usman Ibrahim, da ake yi wa lakabi da Sardaunan Badarawa samu nasarar kammala karatun digiri a fannin karatun “Sibil Injiniya” wato (Civil Engineering) daga jami’ar Brighton da ke kasar …
Read More »Babu inda na ce nafi Yan Najeriya Shan Wahalar Tsadar Rayuwa, amma ina Fatan Matsalar ta zamo Tarihi -Dangote
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote Alhaji Aliko Dangote ya nisanta kansa da wani labari da ake yadawa a kafafen sada zumunta na zamani cewa ya fi yan Najeriya shan wahalar tsadar rayuwa. Dangote ya tabbatarwa da yan kasa cewa, wasu ne suka dauki nauyin yada labarin domin bata masa suna a …
Read More »GOVERNOR LAWAL LAUNCHES DISTRIBUTION OF FARM INPUTS IN BAKURA, MAFARA AND MARADUN LGAs, SAYS ZAMARA ECONOMY PREDOMINANTLY AGRARIAN
By; Imrana Abdullahi Governor Dauda Lawal has emphasised the importance of agriculture to Zamfara State’s economy, noting that it is predominantly agrarian. On Monday, Governor Lawal launched the distribution of agricultural assets in three local government areas – Bakura, Mafara and Maradun in continuation of the flag-off ceremony for the …
Read More »Allah Ya Yi Wa Tsohon Gwamna Jihar Yobe Sanata Bikar ABBA Ibrahim Rasuwa
Labarai daga Jihar Yobe Arewa maso gabashin tarayyar Najeriya na cewa Allah madaukakin Sarki buwayi gagara misali ya yi wa tsohon Gwamnan Jihar Yobe Sanata Bukar ABBA Ibrahim rasuwa. Alhaji Bukar ABBA Ibrahim dai ya yi Gwamnan Jihar Yobe har karo biyu tsawon shekaru Takwas inda ya kuma zama Sanata …
Read More »A Shirye Muke Muba Gidauniyar A A Charity Goyon Baya – Jihar Kebbi
Daga Imrana Abdullahi An bayyana ayyukan Gidauniyar Tallafawa marayu, gajiyayyu da masu bukata ta musamman ta A A Charity a matsayin abin da ya dace kowa ya hada Gwiwa da su domin neman lada duniya da lahira. Mataimakin Gwamnan Jihar Kebbi, Umar Abubakar Arugungu ne ya ankarar da jama’a game …
Read More »Muna Bukatar Kudin Bai Daya A Afirka – Sarkin Buzayen Ghana
Daga Imrana Abdullahi An bayyana bukatar ganin an samu kudin da za a rika kashewa ana yin amfani da su a dukkan fadin nahiyar Afirka baki daya. Sarkin Buzayen Ghana Abubakar Sadiq ne ya yi wannan kiran na a samu hadin kai a baki dayan nahiyar Afirka baki daya …
Read More »An Sa Gasar Kudi A Kan Cin Bashin Gwamnati A Arewa Maso Yamma
Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin al’ummar yankin Arewa maso Yammacin Najeriya da su himmatu wajen bayyana ra’ayoyinsu a rubuce ko ta hanyar fadin magana da muryarsu a game da batutuwan tsananin cin bashin da Gwannatocin Jihohin arewacin Najeriya kan yi musamman ma a yankin Arewa maso Yamma. …
Read More »Shugaban Karamar hukumar Bakori Ya Jinjinawa Dikko Radda
Daga Imrana Abdullahi Shugaban karamar hukumar Bakori da ke cikin Jihar Katsina Alhaji Ali Mamman Mai Citta, ya bayyana nadin da aka yi wa tsohon dan jarida ya shugabanci gidan rediyon Jihar Katsina da cewa an yi abin da ya dace a lokacin da ya dace domin a Sanya kwarya …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Gayyaci Tsohon Gwamna Matawalle Domin Kaddamar Da Jami’an Tsaro
Daga Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Dauda Lawal na ganin an kawo karshen matsalar tsaron duniya da lafiyar jama’a da ta addabi Jihar Jihar sanadiyyar hakan ake samun nakasu wajen Noma da gudanar da daukacin harkokin rayuwa baki daya, yasa Gwamnatin ta gayyaci ministan tsaro Muhammad …
Read More »Hukuncin Kotun Kolin Jihar Zamfara Ishara Ce Ga Kowa – Nafaru
Daga Imrana Abdullahi An bayyana hukuncin da kotun koli ta yanke game da batun siyasa da zaben Jihar Zamfara a matsayin wata Ishara kasancewar mutane da dama ne suka taru a wuri guda amma kuma Allah madaukakin Sarki ya nuna ikonsa a kansu baki daya don haka dukkan yan siyasa …
Read More »
THESHIELD Garkuwa