Daga Imrana Abdullahi Kungiyar Dattawa da kuma gurguzun matasan yankin arewacin Najeriya sun shaidawa Gwamnatin tarayyar Najeriya irin matsalar tsaron da yankin ke fama da shi da suka ce hakika sai Gwamnatin ta kara kaimi wajen magance matsalar. Wani dan Gwagwarmaya kuma mai yin sharhi a kan al’amuran yau da …
Read More »Jami’an Yan Sanda Sun Yi Nasarar Kama Mai Satar Mutane Chinaza Philip
Daga Imrana Abdullahi Rundunar yan Sandan Babban birnin tarayya Abuja ta tabbatar da kama wani shahararren mai Satar Jama’a mai suna Chinaza Philip, da ya addabi jama’ar yankin. Kamar dai yadda wata takardar sanarwar da ya fito daga rundunar Yan Sandan babban birnin tarayya Abuja ta sanar mai dauke …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Yi Nasara A Kotun Koli
Daga Imrana Abdullahi Kotun koli a tarayyar Najeriya ta bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani a Matsayin wanda ya lashe zaben Gwamnan Jihar, kotun ta yanke hukuncin ne a yau Juma’a. Kotun mai Alkalai biyar baki dayansu sula yi watsi da daukaka karar da mai gamayya Mohammed Isa …
Read More »Gwamnan Kaduna Da Shugaban Majaliaa Abbas Tajudeen Sun Yi Alakawarin Yin Aiki Tare Domin Ci Gaban Jiha Da Kasa Baki Daya
Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar wakilai Dokta Abbas Tajudeen, ya bayyana cewa ya na jin dadin irin goyon bayan da yake samu daga Jiharsa wanda shugabannin siyasa ke bashi, da suka hada da Gwamna Uba Sani mai ci a yanzu da kuma tsohon Gwamna Malam Nasiru Ahmes El- …
Read More »Ta’addanci: Mutanen Kasar Zazzau Sun Yi Zanga Zanga Zuwa Fadar Sarkin Zazzau
Daga Imrana Abdullahi Wadansu mutanen da ke zaune a garin Tumburku a mazabar Kidandan a karamar hukumar Giwa cikin Jihar Kaduna a ranar Talata, 16, ga satan Janairu, sun yi Zanga zangar nuna bacin ransu sakamakon matsalar rashin tsaron da ta yi masu katutu har ta zamanto ba su iya …
Read More »Farfesa Gwarzo ya taya Jarumin Kannywood, Ali Nuhu murnar zama shugaban Hukumar shirya fina-finai ta Nijeriya
Daga Imrana Abdullahi Shugaban gamayyar rukunin jami’o’in MAAUN, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo ya taya fitaccen jarumin fina-finan Nijeriya kuma furodusa Ali Nuhu murnar nadin da aka yi masa a matsayin Manajan Darakta na Hukumar Fina-Finan Nijeriya. Sakon taya murnar na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Farfesa Gwarzo ya …
Read More »Matatar mai na Dangote ta fara tace man dizel da na jirgin sama.
Daga Imrana Abdullahi Shugaban rukunin kamfanonin Dangote Alhaji Aliko Dangote ya bayyana matukar godiyarsa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu saboda gagarumar gudunmuwa da goyon baya da kuma shawarwarin da ya bayar domin ganin wannan aikin ya tabbata. Dangote ya kuma gode wa kamfanonn NNPC da NUPRC da …
Read More »JIMLAR SUNAYEN YANKUNA GOMA SHA TARA (19) DA GWAMNATIN JIHAR KADUNA TA AMINCE DA GYARAN TSARINSU
Daga Imrana Abdullahi Hukumar Tsara Birane da Samar da Cigaba ta Jihar Kaduna (KASUPDA) ta sake zaiyana jimlan jerin sunayen yankuna goma sha tara (19) wadan da Gwamnatin Jihar Kaduna ta amince da gyaran tsarinsu. Bayanin hakan ya fito ne daga Nuhu Garba Dan’ayamaka, MNIPR, mataimaki Darakta a bangaren yada …
Read More »Wailare Ya Mika Sakon Ta’aziyya Ga Iyalan Bukar Makoda
Daga Imrana Abdullahi Za a ci gaba da tuna babban Gwarzo dan kishin kasa da son jama’a Alhaji Bukar Makida sakamakon irin ayyukan da ya aikata wajen ci gaban kasa da al’ummarta baki daya. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar sakon ta’aziyya da aka rabawa manema labarai …
Read More »EFCC BA TA KAI MANA MAMAYA BA – DANGOTE
Gungun rukunin Dangote, sun ce Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta je Babban Ofishin su dakeJihar Legas, amma ba ta Kai musu mamaya ba kamar yadda kafafen yada labarai suka yada a kwanakin baya(4 ga watan Janairu 2024). Cikin wata sanarwa da shugabbani kamfani Dangote suka …
Read More »
THESHIELD Garkuwa