Home / Labarai (page 14)

Labarai

Arewa Na Cikin Garari Da Turaddadin Tsaro- Dingyadi

Daga Imrana Abdullahi Kungiyar Dattawa da kuma gurguzun matasan yankin arewacin Najeriya sun shaidawa Gwamnatin tarayyar Najeriya irin matsalar tsaron da yankin ke fama da shi da suka ce hakika sai Gwamnatin ta kara kaimi wajen magance matsalar. Wani dan Gwagwarmaya kuma mai yin sharhi a kan al’amuran yau da …

Read More »

Gwamna Uba Sani Ya Yi Nasara A Kotun Koli

  Daga Imrana Abdullahi Kotun koli a tarayyar Najeriya ta bayyana Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani a Matsayin wanda ya lashe zaben Gwamnan Jihar, kotun ta yanke hukuncin ne a yau Juma’a. Kotun mai Alkalai biyar baki dayansu sula yi watsi da daukaka karar da mai gamayya Mohammed Isa …

Read More »

EFCC BA TA KAI MANA MAMAYA BA –  DANGOTE

Gungun rukunin Dangote, sun ce Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta je Babban Ofishin su dakeJihar Legas, amma ba ta Kai musu mamaya ba kamar yadda kafafen yada labarai suka yada a kwanakin baya(4 ga watan Janairu 2024). Cikin wata sanarwa da shugabbani kamfani Dangote suka …

Read More »