DAGA IMRANA ABDULLAHI Akalla masu ibada hudu ne ake fargabar sun mutu sannan wasu 7 sun jikkata yayin da wani bangare na babban masallacin Zaria ya rufta a yau Juma’a. Wani wanda ya tsira da ransa wanda ke yin ibada tare da wadanda abin ya shafa a cikin Masallacin, Malam …
Read More »GWAMNA DAUDA LAWAL YA ƘADDAMAR DA SHIRIN TSAFTACE MUHALLI NA ZAYOSAP
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal, a ranar Juma’a, ya ƙaddamar da Shirin tsaftace muhalli mai suna ‘Zamfara Youth Sanitation Programme’ (ZAYOSAP) domin tsaftace babban birnin Jihar Zamfara da kewaye. Gwamnan, a yayin bikin ƙaddamar da shirin a tsohon ɗakin taro na gidan gwamnati da ke Gusau, ya jaddada cewa …
Read More »Wata Kotun A Kano Ta Soke Zaben Dan Majalisar Wakilai Na Tarauni
Daga Imrana Abdullahi Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokoki a Jihar Kano ta soke zaben dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tarauni, Muktar Yerima (NNPP) sskamakon takardar shaidar makaranta na jabu. Mai shigar da kara, Hafizu Kawu na jam’iyyar APC ya kalubalanci nasarar zaben Muktar Yerima wanda kotun ta …
Read More »Hukumar FRSC Kaduna Za Ta Fara Sintirin sa’o’i 24 A Makon Gobe – Kabiru Yusuf
Daga Imrana Abdullahi Hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC) reshen Jihar Kaduna ta kammala shirye-shiryen fara aikin sintiri na sa’o’i 24 a cikin babban birnin Jihar. Kwamandan sashin na Jiha Kabiru Yusuf Nadabo ne ya bayyana hakan yayin da ya kai ziyarar ban girma a cibiyar Yan jarida ta kasa …
Read More »Wamakko Ya Bada Na’urar Tiransifoma Mai Karfin KVA300 Ga Al’ummar Sokoto
Daga Imrana Abdullahi A kokarinsa na inganta rayuwar al’ummar mazabar sa ta hanyar samar da ababen more rayuwa da walwala, Sanata mai wakiltar mazabar Sokoto ta Arewa kuma tsohon gwamnan jihar, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya baiwa al’ummar yankin Mabera na’urar taransifoma mai karfin KVA 300. Mabera na daya daga …
Read More »Sheikh Dahiru Bauchi ya gargadi Tinubu
Daga Imrana Abdullahi Fitaccen Malamin addinin musulunci da duniya ta san da shi Shaikh Dahiru Usman Bauchi ya gargadi shugaba Tinubu na Tarayyar Najeriya game da daukar matakin soji kan sabuwar gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar. Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wani malamin addinin Islama kuma shugaban darikar Tijjaniya a …
Read More »An Nada Tsohon Mataimakin Gwamnan Katsina, Abdullahi Faskari, Matsayin Sabon Sakataren Gwamnati
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda, ya amince da nadin Alhaji Abdullahi Gargba Faskari a matsayin sabon sakataren gwamnatin jiha. Barista Abdullahi Faskari, wanda tsohon mataimakin gwamnan jihar Katsina ne, tsakanin shekarar 2011 zuwa 2015, ya maye gurbin Ahmed Musa Dangiwa, wanda shugaban kasa Bola Ahmed …
Read More »Dangiwa Ya Yi Murabus A Matsayin Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Majalisar zartaswar jihar Katsina ta gudanar da taronta na farko da kuma wani zama mai ban sha’awa don karrama sakataren gwamnatin jihar mai barin gado, Alhaji Ahmed Musa Dangiwa, a gidan gwamnati. Alhaji Ahmed Dangiwa, tare da Hajiya Hannatu Musa Musawa, mai baiwa shugaban kasa shawara kan …
Read More »SAKON TAYA MURNA ZUWA GA SABON SHUGABAN APC NA KASA GANDUJE MURNA
DAGA IMRANA ABDULLAHI Jam’iyyar APC reshen Jihar Zamfara karkashin jagorancin shugabanta Honarabul Tukur Umar Danfulani na taya sabon shugabanmu na kasa Dokta Abdullahi Umar Ganduje murnar zama shugaban jam’iyyarmu mai girma a yayin babban taron jam’iyyar karo na 12 da ya gudanar yau a Abuja. Bayanin hakan na kunshe ne …
Read More »SUNAYEN MINISTOCI KASHI NA BIYU YA ISA MAJALISAR DATTAWA
Daga Imrana Abdullahi AHMED TIJJANI BOSUN TIJJANI DR MARYAM SHETTI ISHAK SALAKO TUNJI ALAUSA TANKO SUNUNU ADEGBOYEGA OYETOLA ATIKU BAGUDU BELLO MATAWALLE IBRAHIM GEIDAM SIMON BAKO LALONG LOLA ADEJO SHUAIBU ABUBAKAR TAHIR MAMMAN ALIYU SABI ALKALI AHMED HEINEKEN LOKPOBIRI UBA MAIGARI ZEPHANIAH JISSALO
Read More »
THESHIELD Garkuwa