Daga Imrana Abdullahi Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana halin da ake ciki dangane da nadin Bello Muhammad Goronyo a matsayin minista daga Sokoto. Bayanin na Tambuwal yana kunshe ne a cikin wata sanarwa da tsohon kwamishinan ma’aikatar yada labarai da sake farfado da jama’a ta …
Read More »GWAMNATIN ZAMFARA TA SANYA HANNU DOMIN YARJEJENIYAR FARA AIKIN SABUNTA BIRNI
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya ta fara aikin sabunta birane kashi na daya a babban birnin jihar. Kashi na daya na aikin na garin shi ne hanyar da ta hada gidan gwamnati da titin Bello Bara’u, titin Tankin Ruwa, da tsohuwar hanyar kasuwa, …
Read More »Man’niru Jafaru: Yayi murabus daga Hidimar Masarautar Zazzau
Royalty Media Services sun hallara a ranar Litinin, biyo bayan takardar murabus da aka mika wa Masarautar Zazzau a ranar 29 ga Yuli, 2023. Tsoron Darakta janar na hukumar kula da ke kula da Zirga Zirgar Jiragen ruwa, a zamanin mulkin Janar Babangida tsakanin 1990 – 1993, tsohon hakimin Hanwa …
Read More »Cire Tallafin Mai: Mun Ajiye Tiriliyan Daya – Tinubu
Daga Imrana Abdullahi Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayuana cewa gwamnatin tarayya da ta cire tallafin man fetur ta samu nasarar samun kudi sama da Naira tiriliyan 1. Shugaban ya bayyana hakan ne a wani jawabi da aka watsa a fadin kasar a daren ranar Litinin. Ya ce kudaden, wadanda …
Read More »SHUGABAN KASA TINUBU ZAI YI WA AL’UMMAR KASA JAWABI DA KARFE 7 NA YAMMA
Daga Imrana Abdullahi Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar kasar a ranar Litinin, 31 ga Yuli, 2023 da karfe 7 na yamma. Bayanin hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Dele Alake Mai bawa shugaban kasa shawara na musamman (Ayyuka na …
Read More »GWAMNATIN ADAMAWA TA SANAR DA DOKAR HANA FITA SA’O’I 24
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Adamawa Honarabul Ahmadu Umaru Fintiri ya kafa dokar hana fita ta sa’o’i 24 a jihar, daga nan zuwa ranar Lahadi 30 ga Yuli, 2023. Wata sanarwa da babban sakataren yada labarai na gwamnan, Humwashi Wonosikou, ya fitar a ranar Lahadi, ta ce dokar hana fita …
Read More »Majalisar Dokokin Jihar Katsina Ta Tabbatar Da Kagara A Matsayin Kwamishina
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna A ranar Laraba ne Majalisar Dokokin Jihar Katsina ta kammala tantance sunayen kwamishinonin da Gwamnan Jihar Malam Dikko Umar Radda ya mika mata. An kammala aikin tantancewar tare da wanke dukkan wadanda aka nada tare da tabbatar da su a matsayin mambobin majalisar zartarwa ta jiha. …
Read More »GWAMNA LAWAL YA KARRAMA HAJIYAR DA TA MAYAR DA DALA 80,000 A SAUDIYYA
Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, a ranar Alhamis, ya karrama alhazan da ya mayar wa mai shi dala 80,000 a lokacin aikin Hajjin da ya gabata a kasar Saudiyya. Mahajjaciyar, Hajiya Aishatu ‘yan Guru Nahuce daga karamar hukumar Bungudu a Jihar Zamfara ta samu dala 80,000 …
Read More »Ga Sunayen Kwamishinonin Jihar Kaduna
1. Sule Shuaibu – Attorney General/ Commissioner for Justice 2. Shizzer Nasara Joy Bada – Finance 3. Prof. Muhammad Sani Bello – Education 4. Umma Kaltume Ahmed – Health 5. Sadiq Mamman Lagos – Local Government 6. Aminu Abdullahi Shagali – Housing and Urban Development. 7. Salisu …
Read More »Ga Sunayen Mutane 28 Da Shugaba Bola Tinubu Ya Aikewa Majalisa, Kashi Da Daya
Daga Imrana Abdullahi – Abubakar Momoh – Ambassador Yusuf Miatama Tukur CON – Arch. Ahmed Dangiwa – Barr. Hannatu Musawa – Chief Uche Nnaji – Dr. Berta Edu – Dr. Dorris Aniche Uzoka – H.E. David Umahi – H.E. Nyesom Wike – H.E. Badaru Abubakar CON – H.E. Nasiru Ahmed …
Read More »
THESHIELD Garkuwa