Home / Labarai (page 78)

Labarai

Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo

Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wata sanarwa da ke dauke da sa hannun jami’in yada labarai a ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana cewa Alhaji Ahmed Ibrahim Matane ya bayyana matukar alhininsa tare da jajantawa Iyalan marigayi Alhaji Hassan Kolo da ya …

Read More »

Zamu Kammala Aiyukan Titunan Da Ake Yi – Sani Dattijo

Imrana Abdullahi Alhaji Muhammad Sani Dattijo, shugaban ma’aikatan gidan Gwamnatin Jihar Kaduna ne ya bayyana cewa Gwamnatin da Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i ke yi wa jagoranci za ta gina tituna masu tsawon kilomita 10 a kowace karamar hukuma kamar yadda aka yi a karamar hukumar Kachiya a halin yanzu. …

Read More »

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Barna A Jega

Ambaliyar Ruwa A Jega Imrana Abdullahi A yau Mutanen Garin Jega suntashi acikin Alhini na Iftila’in Ambaliyar ruwa Wanda yayyi sanadiyar rasa mahallin da Dukiyoyin wasu gami da Abinci. Amadadin kungiyar Move on Kebbi State muna Mika sakon jaje ga Yan uwan mu mutanen garin Jega bisa ga wannan iftila’in …

Read More »

A Biya Yan Jarida Miliyan Dari Da Hamsin

Imrana Abdullahi Wani dan kasuwa kuma Malamin addinin musulunci ya bayyana cewa yana da matukar muhimmanci ga wanda ya zazzagi dan jaridar da ke aiki da kamfanin daily trust a biyasu naira miliyan dari da Hamsin (150,000,000) domin kada wani ya sake cin mutuncin dan jarida da ke aiki domin …

Read More »