Imrana Abdullahi A kokarin ganin annsamawa musakai da ke fama da nakasa domin su samu saukin rayuwa yasa Gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad Kauran Bauchi rabawa masu fama da nakasa Kekunan hawa irin na guragu saboda su samu saukin gudanar da harkokin rayuwa. Kamar dai yadda Gwamnan ya …
Read More »Wajibi Ne Matsa Su Yi Watsi Da Masu Ruruta Fitina – Lauya Aminu Abdrrashid
Wajibi Ne Matsa Su Yi Watsi Da Masu Ruruta Fitina – Lauya Aminu Abdrrashid BARISTA Aminu Abdurrashid Lauya ne mai zaman kansa da ke da ofishinsa a garin Kaduna ya yi wa manema labarai bayani a game da rikicin Kudancin kaduna da lamarin yaki ci yaki cinyewa duk da irin …
Read More »Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo
Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wata sanarwa da ke dauke da sa hannun jami’in yada labarai a ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana cewa Alhaji Ahmed Ibrahim Matane ya bayyana matukar alhininsa tare da jajantawa Iyalan marigayi Alhaji Hassan Kolo da ya …
Read More »An Samu Rarar Naira Miliyan Sama Da Dari 470 Na Ma’aikatan Bogi A Sakkwato – Tambuwal
An Samu Rarar Naira Miliyan Sama Da Miliyan Dari 470 Na Ma’aikatan Bogi A Sakkwato – Tambuwal Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana cewa sakamakon umarnin da ya bayar na a bincika tare da tantance ma’aikatan Jihar Sakkwato an samo rarar kudi sama da naira …
Read More »Matsalarmu Ita Ce Rashin Alkali Tsakanin Kamfanonin Waya Da Masu Hulda Da Su – Fantami
Matsalarmu Ita Ce Rashin Alkali Tsakanin Kamfanonin Waya Da Masu Hulda Da Su – Fantami Imrana Abdullahi Ministan kula da harkokin Sadarwa da bunkasar tattalin arzikin kasa ta hanyar sadarwa Furofesa Isa Ali Fantami ya bayyana cewa babbar matsalar da suke fama da ita a halin yanzu itace ta rashin …
Read More »Zamu Kammala Aiyukan Titunan Da Ake Yi – Sani Dattijo
Imrana Abdullahi Alhaji Muhammad Sani Dattijo, shugaban ma’aikatan gidan Gwamnatin Jihar Kaduna ne ya bayyana cewa Gwamnatin da Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i ke yi wa jagoranci za ta gina tituna masu tsawon kilomita 10 a kowace karamar hukuma kamar yadda aka yi a karamar hukumar Kachiya a halin yanzu. …
Read More »Rundunar Yan Sandan Katsina Sun Kama Kasurgumin Dan Ta’adda
Rundunar Yan Sandan Katsina Sun Kama Kasurgumin Dan Ta’adda Imrana Abdullahi Rundunar yan sanda ta kasa reshen Jihar Jihar Katsina sun yi nasarar kama wani kasurgumin dan Ta’adda mai satar mutane da ke Dajin Rugu a karamar hukumar Safana ta Jihar Katsina. Kamar yadda mai magana da yawun rundunar SP …
Read More »Ambaliyar Ruwa Ta Yi Barna A Jega
Ambaliyar Ruwa A Jega Imrana Abdullahi A yau Mutanen Garin Jega suntashi acikin Alhini na Iftila’in Ambaliyar ruwa Wanda yayyi sanadiyar rasa mahallin da Dukiyoyin wasu gami da Abinci. Amadadin kungiyar Move on Kebbi State muna Mika sakon jaje ga Yan uwan mu mutanen garin Jega bisa ga wannan iftila’in …
Read More »Gwamna Masari Ya Mayar Da Dokar Hawan Babur Karfe 11 Na Dare
Gwamna Masari Ya Mayar Da Dokar Hawan Babur Karfe 11 Na Dare Mustapha Imrana Andullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa Biyo bayan sauraren koke koken al’umma tare kuma da yin la’akari da ci gaban da ake samu a bangaren tsaro, da yammacin yau Talata da …
Read More »A Biya Yan Jarida Miliyan Dari Da Hamsin
Imrana Abdullahi Wani dan kasuwa kuma Malamin addinin musulunci ya bayyana cewa yana da matukar muhimmanci ga wanda ya zazzagi dan jaridar da ke aiki da kamfanin daily trust a biyasu naira miliyan dari da Hamsin (150,000,000) domin kada wani ya sake cin mutuncin dan jarida da ke aiki domin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa