Imrana Abdullahi Kamar yadda zaku iya gani a cikin hotunan da ke cikin wannan labarin Gadar da ke dai dai Kasuwar duniya ta kasa da kasa da ke Kaduna ta lalace sakamakon ruwan sama mai nauyi da ake yi a wannan Daminar. Ita dai wannan Gadar tana da matukar amfani …
Read More »Ma’aikata Ba Su Taimakawa Gwamnati A Zamfara
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Muhammad Bello Matawalle, ya bayyana cewa in har ma’aikatan Gwamnatin Jihar Zamfara na son karin albashi ya dace su rika taimakawa Gwamnati domin al’amura su ta fi kamar yadda ya dace. Gwamnan na amsa tambaya ne game da batun karin Albashi inda ya ce …
Read More »Tsohon Sarkin Kano Ya Gana Da Tawagar Jaridar Desert Herald
Imrana Abdullahi Tawagar kamfanin jaridar Desert Herald Herald karkashin jagorancin mawallafinta Malam Tukur Mamu, sun ziyarci tsohon Sarkin Kano Muhammad Sanusi II, a inda yake zaune a lokacin da ya kawo ziyara a garin Kaduna. A ranar Alhamis ne 27 ga watan Agusta 2020, tawagar gudanarwar kamfanin Jaridar Desert Herald …
Read More »Safarar Mutane: Hukumar NAPTIP Ta Ceto Mutane 132 A Akwa Ibom
Imrana Abdullahi Hukumar da ke yaki da safarar bil’adama ta kasa NAPTIP, shiyyar Uyo, ta bayyana cewa sun samu nasarar ceto mutane 132 a cikin watanni Takwas. Darakta Janar na hukumar, Dame Julie Okah- Donli be ya bayyana hakan lokacin da take ganawa da manema labarai a lokacin da ta …
Read More »Hukumar Kula Da Ababen Hawa Ta Jihar Kano KAROTA Ta Kai Kamfanonin Sufuri Kara
Imrana Abdullahi Hukumar da ke kula da ababen hawa ta Jihar Kano KAROTA ta bayyana cewa ta kai kamfanonin motocin sufuri gaban kuliya ne saboda kunnen kashin da suka nuna game da umarnin hukumar. Shugaban hukumar KAROTA na Jihar Kano Baffa Babba Dan Agundi ne ya bayyana hakan inda ya …
Read More »Wata Alkaliya A Kaduna Ta Bayyana Yadda Aka Kashe Danta A Kasar Cyprus
Imrana Abdullahi Wata Alkaliya mai shari’a a babbar kotu a Jihar Kaduna Mai shari’a Aminat Ahmad Bello, a ranar Litinin ta bayyana irin yadda aka kashe danta mai shekaru 25 da yaje karatu kasar Cyprus. inda yake karatu a wata jami’a a kasar amma wadansu mutane suka halakashi a cikin …
Read More »A Katsina Yan Sanda Sun Kama Jami’in Shigi Da Fici, Mutane Da Shanu 164
Imrana Abdullahi Jami’an tsaron yan Sanda a Jihar Katsina a ranar Alhamis sun tsare wani mutum da ya ce shi Insifekta ne da ke aiki a hukumar kula da shigi da ficin jama’a ta kasa tare da wadansu mutane biyar da aka samesu da Shanu 164 da ake zargin na …
Read More »Shugaban Kasar Mali Ya Sauka Daga Mulki
Imrana Abdullahi Samakon carudewar al’amura yasa a dole shugaban kasar Mali Ibrahim Bubakar Keta ya ajiye aikin shugabancin kasar. Indai za a iya tunawa al’amura sun dade da shiga wani mawuyacin hali a kasar, wanda sakamakon haka wadansu yan adawa da Gwamnatin kasar suka ce sai lallai shugaban tare da …
Read More »An Yi Zana’izar Wada Maida
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna na Daya Daga cikin dimbin mutanen da suka halarci Jana’izar marigayi Alhaji Wada Maida Fitaccen dan Arewa na farko da ya nunawa mutanen Arewa cikakke kishi da kauna musamman a lokacin da aka nada shi ya shugabanci kamfanin dillancin labaran Nijeriya, inda ya dauki jama’a …
Read More »An Ci Gidan Rediyon Info 99.3 Tarar Naira Miliyan 5
Imrana Abdullahi Sakamakon yin halin ko ‘in kula da gidan rediyon Nigeria Info 99.3 da ke yada shirye shiryensa a mita mai cin gajeren zango ya yi yasa hukumar kula da ayyukan kafofin yada labarai na rediyo da Talbijin ta kasa NBC ta yanke hukuncin cin tarar gidan rediyon naira …
Read More »
THESHIELD Garkuwa