….Da fatan Za’a yi bukukuwan Sallah lafiya Daga Bashir Bello Dollars Honarabul Yusuf Ibrahim Zailani Wakili ne daga karamar hukumar Igabi a majalisar dokokin Jihar Kaduna ya yi kira ga daukacin Malamai da su rika yin wa’azin musulunci ba tare da tashin hankali ko tsangwama ba domin shi addinin musulunci …
Read More »Allah Ya Kawo Mana Karshen Matsalar Tsaro Da Tsadar Abinci – Husaini Jalo
Daga Bashir Bello Dollars, Kaduna Honarabul Husaini Muhammad Jalo, dan majalisa ne mai wakiltar mazabar karamar hukumar Igabi a majalisar wakilai ta kasa ya yi addu’ar albarkacin Azumin watan Ramadana da musulmi suka yi Allah ya kawo karshen matsalar rashin tsaro da tsadar abincin da ake ciki. Honarabul Husaini Muhammad …
Read More »ƘARAMAR SALLAH: GWAMNAN ZAMFARA YA TAYA MUSULMI MURNA, TARE DA YIN KIRA GARE SU SU ZAFAFA WURIN YIN ADDU’AR SAMUN ZAMAN LAFIYA
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya taya ɗaukacin al’ummar Musulmi murnar zagayowar ranar ƙaramar Sallah, tare da yin kiran a ƙara ƙaimi wajen addu’o’in samun zaman lafiya a Zamfara da Nijeriya baki ɗaya. A wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, …
Read More »Ranar Laraba Ce Karamar Sallah A Nijeriya – Sarkin Musulmi
Biyo bayan rashin ganin jinjirin wata a daukacin tarayyar Najeriya ya sa mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Dokta Sa’ad Abubakar ya sanar da ranar Laraba mai zuwa a matsayin ranar da za ta zama babbar Sallah a Najeriya wato dai karshen watan Azumin Ramadana kenan na Bana. Kamar dai yadda …
Read More »Hajiya Sa’adaru Dogonbauchi Ta Raba Wa Jama’a Shinkafa A Kaduna
…Zan Yi Amfani Da Albashina In Sayo Wa Mata Kayan Sana’a – Sa’adatu. A kokarin ganin rayuwar mata da kananan yara da inganta Babbar Kwamishar Kidaya ta Najeriya Hajiya Sa’adatu Garba Dogon bauchi ta Sadaukar da Albashinta na Shekara guda ga Matan Karamar Hukumar Kaduna ta Kudu. Babbar Kwamishinar ta …
Read More »An Yi Kira Ga Gwamnatin Jihar Zamfara
Wani fitaccen dan siyasa da ke karamar hukumar Talatar Mafara a Jihar Zamfara Honarabul Bashir Nafaru, ya yi kira ga Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Dokta Dauda Lawal ta hanzarta daukar matakin da ya dace a kan hanyar Gusau Zuwa Talatar Mafara da ta koma kamar Sambiza. “Hakika muna yin …
Read More »Karamar Sallar; SANATA ABDUL’AZIZ YARI ABUBAKAR YA RABAWA YAYAN APC DA YAN KUNGIYOYI SHANU 380
Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa Sanatan yankin Zamfara ta Yamma a majalisar Dattawan Najeriya Sanata Abdul’Aziz Yari Abubakar ( Shettiman Zamfara) shugaban kwamitin kula da harkokin ruwa a majalisar. ya baiwa Shuwagabannin Jam’iyyar APC da Magoya bayan Jam’iyyar tare da Kungiyoyin Addinin Musulunci da kuma Kungiyoyi …
Read More »An Karyata Jita Jitar Matawalle Yaba Yan bindiga Tallafin Abinci
Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi ya Karyata jita- jitar da ake yadawa wai cewa Tsohon Gwamna kuma ministan kasa a ma’aikatar tsaro Dokta Muhammad Bello Matawalle ya baya yan Ta’adda tallafi a Jihar Zamfara. Ta yaya “shi da ba Gwamna ba zai bayar da tallafi ga yan bindiga? “Muna yin …
Read More »Ba Mu Ciwo Bashin Naira Biliyan 14.26 Ba – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa ba ta ciwo bashin kuɗi Naira Biliyan 14.26 ba, sai dai wani ɓangare na bashin Naira Biliyan 20 wanda gwamnatin da ta shuɗe ta ciwo. A wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan Zamfara, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, ya bayyana cewa ba …
Read More »Jam’iyar PDP A Jahar Sakkwato Ta Yi Dacen Jagora
A yau 18 ga watan Ramadan Maigirma jagoran Jam’iyar PDP a jahar Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal Mutawallen Sokoto, zai jagoranci buda baki a gidansa dake Kontagora Road a cikin garin Sokoto, inda a kalla aka gayyaci sama da mutum 1000. Haka ma Maigirma sanata zai raba kayayki ga magoyan …
Read More »
THESHIELD Garkuwa