Tsohon Gwamnan Jihar Bauchi, Alhaji Ahmed Adamu Mu’azu ya jinjina wa Gwamna Dauda Lawal bisa ayyukan inganta tituna da ya aiwatar a Jihar Zamfara. A ranar Juma’ar nan ne Tsohon Gwamnan, wanda ya ke kuma Tsohon Shugaban Jam’iyyar PDP na ƙasa ya ƙaddamar da wasu ayyukan tituna a …
Read More »Zan Gina Sabuwar Zamfara – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ƙara jaddada aniyar sa ta sake gina Zamfara don dawo da matsayin ta na dandalin kasuwanci a Arewacin Nijeriya. Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a lokacin gudanar da bikin ƙaddamar da fara ginin tashar tashi da saukan jiragen sama, …
Read More »Sanata Abdul’Aziz Yari Ya Kara Tallafawa Jama’a Da Abinci Da Karatun Yara A Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa Sanata Abdul’Aziz Yari Abubakar ya kaddamar da rabon kayan abinci ga magidantan Talatar Mafara da ke cikin Jihar Zamfara. Bayanan da muka samu ya tabbatar mana cewa kowane magidanta guda biyu an ba su kwali daya su raba …
Read More »Za A Yi Siyasar Da Ba A Taba Yin Ta Ba A Jihar Zamafara – Bashir Nafaru
….Mun Yaba Da Jinjinar Godiya Ga Gwamnan Jihar Zamfara Daga Imrana Abdullahi Alhaji Bashir Nafaru ya yabawa Gwamnan Jihar Zamfara sakamakon irin kokarin da yake na fitar da Jihar daga cikin kangi da halin kakanikayi. Bashir Nafaru ya ce a madadin ma’aikatan Jihar Zamfara suna mika cikakkiyar godiyar su ga …
Read More »An Bukaci Yayan Jam’iyyar APC Da Su Ci Gaba Da Zama Tsintsiya Madaurinki Daya
….Lukman Ya Daina Surutu, A bari Majalisa ta yi aikin ta Daga Imrana Abdullahi Shugaban gamayyar kungiyoyin da suke fafutukar taimakawa jam’iyyar APC na kasa Farfesa Kailani Muhammad ya yi kira ga daukacin yayan jam’iyyar a ko ina suke a fadin tarayyar Najeriya da su ci gaba da zama yan …
Read More »Aminu Waziri Tambuwal Jagora Ne Jajirtacce Abin Koyi Da Ya Dace Ayi Masa Biyayya
Duba da irin yadda Sanata Aminu Waziri Tambuwal ke kokarin ganin harkokin al’ummar Jihar Sakkwato da Najeriya baki daya sun bunkasa ya sa aka kira wani babban taron masu ruwa da tsaki a jam’iyyar PDP da suka fito daga daukacin kananan hukumomin Jihar baki daya inda aka …
Read More »Zan Bayar Da Goyon Tallafi Ga Iyalan Askarawan Da Aka Kashe A Yaki Da Yan bindiga – Dauda Lawal
Daga Imrana Abdullahi. Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi alƙawarin bayar da cikakken goyon baya da tallafi ga iyalan ’yan Rundunar Kare Jama’a ta Zamfara (CPG) ‘Askarawan Zamafara’ da suka rasa rayukansu a yaƙin da ake yi da ’yan bindiga. A ranar Alhamis ɗin nan da ta gabata ne …
Read More »An Samu Ci Gaba A Tsarin Dimokuradiyya – Haonarabul Balele a
Bashir Bello majalisar Abuja Aminu Balele dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Dutsinma da Kurfi a Jihar Katsina kuma dan jam’iyyar APC ya bayyana cewa babban abin jin dadin da aka samu shi ne kowa ya samu yancin kansa da kuma nasarar da aka samu ta komawa …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Fara Biyan Mafi Karancin Albashi Na Dubu 30 A Lokaci Guda
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya fara biyan mafi ƙarancin albashi na Naira dubu 30 ga ma’aikatan Jihar, a lokaci guda kuma har ya biya albashin watan nan na Yuni saboda shagalin babbar sallah. A watan da ya gabata ne gwamnan ya bayyana a wata ganawa da ya yi da …
Read More »Shekara Daya Na Ahmed Aliyu Sakkwato Na Rashin Cika Alkawari
A ranar 29 ga watan Mayu ne Gwamnan jihar Sakkwato Ahmed Aliyu Sakkwato, ya cika shekara daya a kan karagar mulkin Jihar. Ya kuma ba kansa babban maki na Yabo da cewa Gwamnatinsa ta yi rawar gani a cikin shekarar daya. A cikin wannan makala ko rubutun, mun yi …
Read More »
THESHIELD Garkuwa