An yi kira ga daukacin al’ummar Najeriya musamman ma na yankin Arewacin da su natsu domin sanin wadanda ke kokarin shirya Zanga- Zangar da wasu ke ta kururuwar za a yi a Najeriya. Shugaban kungiyar tuntuba ta matasan Arewa Kwamared Shetima Yarima ne ya yi wannan kiran, inda ya …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Amince Da Sanya Hannu Ga Dokar Takaita Zirga – Zirgar Babura A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi Gwamna Dauda Lawal ya amince, tare da sanya hannu a dokar taƙaita zirga-zirgar babura a jihar Zamfara. A Alhamis ɗin nan ne gwamnan ya rattaba hannun a fadar gwamnatin jihar da ke Gusau. A cikin wata sanarwa da Kakakin gwamnan, Sulaiman Bala Idris ya sanya wa hannu, …
Read More »Mun Kashe Batun Yarjejeniyar Samowa A Majalisa
Yan majalisa sun yabawa takwaransu Ali Madaki daga Kano Daga Bashir Bello majalisar Abuja Dan majalisa Inuwa Garba mai wakiltar mazabar Yamaltu Deba daga Jihar Gombe ya yabawa takwaransa Ali Madaki sakamakon kudirin da ya kawo game da batun yarjejeniyar Samowa, da ya bayyana da wata fitinar da ta tunkaro …
Read More »Mun Kashe Batun Yarjejeniyar Samowa A Majalisa
…Yan majalisa sun yabawa takwaransu Ali Madaki daga Kano Daga Bashir Bello majalisar Abuja Dan majalisa Inuwa Garba mai wakiltar mazabar Yamaltu Deba daga Jihar Gombe ya yabawa takwaransa Ali Madaki sakamakon kudirin da ya kawo game da batun yarjejeniyar Samowa, da ya bayyana da wata fitinar da ta tunkaro …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Amince Da Gina Babbar Tashar Mota Ta Zamani
Daga Imrana Abdullahi A taron majalisar zartarwar jihar, wanda ya gudana Talatar nan a fadar gwamnatin jihar da ke Gusau, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da gina babbar tashar mota irin ta zamani a garin Gusau a wani ɓangare na aikin sabunta birane a Jihar. A ranar Talatar …
Read More »Ba Ruwan Mu Da Batun Yarjejeniyar Samowa – Dan Majalisa Abubakar Yalleman
Daga Bashir Bello Majalisar Abuja Dan majalisar Wakilai na tarayya mai wakiltar al’ummar kananan hukumomin Malamadori da Kaugama a cikin Jihar Jigawa Abubalar Makki Yalleman, ya bayyana ra’ayinsa a game da tattaunawar da majalisar ta yi kan batun yarjejeniyar Samowa da ake ta cece – cuce a kanta da ya …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Mika Sakon Murnar Shiga Sabuwal Shekarar Musulunci Ga Musulmai
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya aika da saƙon taya murnar shiga sabuwar shekarar musulunci ta 1446H ga al’ummar jihar. Cikin saƙon da ya aika wa al’ummar, Gwamna Lawal ya yi fatan wannan sabuwar shekara za ta zama mai cike da albarka ga al’ummar jihar da ma ƙasa baki ɗaya, …
Read More »An Nada Malam Ibrahim Rilwan Mohd A Matsayin Sabon Garkuwan Matasan Arewa
Kungiyar Dalibban Najeriya da hadin gwiwar Kungiyar Matasan Arewa a yau sunyi wani gangami domin karrama Malam Ibrahim Rilwan Mohammed Shugaban Gidauniyar IRM dake Abuja. Taron ya samu hallatar mutane daga kowanne bangare wadanda suka hada da ‘yan siyasa da ‘yan kasuwa da matasa da kuma dalibban daga manyan makarantu …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Karbi Bakuncin Babbar Sakatariya Mai Wakiltar Jihar Zamfara
Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya karɓi baƙuncin sabuwar babbar Sakatariya a gwamnatin tarayya mai wakiltar jihar Zamfara. A Juma’ar nan ne aka bayyana sunan Dr. Maryam Ismaila Keshinro, tare da wasu mutum bakwai a matsayin sabbin manyan sakatarori a ma’aikatun gwamnatin tarayya. A cikin wata sanarwa da mai magana …
Read More »Yankin Arewa Maso Yamma Sai Ya Koma PDP – Muktar Lugga
…Har Yanzu Gwamna Dauda Lawal Bai Ci Bashin Ko Kwabo Ba Daga Imrana Abdullahi Shugaban riko na jam’iyyar PDP na Jihar Zamfara Alhaji Muktar Lugga ya bayyana Gwamna Dauda Lawal a matsayin mai kokarin ceton Jihar daga cikin yanayin da aka Sanya ta a ciki tsawon shekaru. Muktar Lugga ya …
Read More »
THESHIELD Garkuwa