Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sake jaddada cewa gwamnatin sa ba za ta taɓa shiga sulhu da ‘yan bindigar da ke haddasa ta’addanci a Jihar Zamfara ba. A ranar Larabar nan ne gwamnan ya halarci wani gangami da matasan Zamfara suka shirya mai taken ‘Tafiyar Zaman Lafiya’. A wata …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Koka Game Da Sakacin Jami’an Tsaro A Shiyyar Arewq Maso Yamma
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya koka kan yadda ’yan sanda da sojoji suka sanya sakaci a yaƙi da ’yan bindiga a shiyyar Arewa maso Yamma. Gwamna Lawal bayyana haka ne a wani jawabi kai tsaye da ya gabatar cikin a shirin SUNRISE DAILY na gidan talabijin …
Read More »Dalilin Da Ya Sa Na Gabayar Da Kudiri A Kan Makarantar Harkokin Noma – Aliyu Baffa Misau
Bashir Bello Majalisar Abuja Dan majalisar wakilainta tarayya daga Jihar Bauchi Aliyu Baffa Misau ya bayyana kudirin kara inganta harkokin Noma a Najeriya a matsayin hanya mafita da za ta kai kasar ga Tudun tsira. Da yake tattaunawa da manema labarai Honarabul Aliyu Baffa Misau ya shaidawa manema labaran cewa …
Read More »Sallar Layya: Shugaban APC Na Zamfara Da Yankin Arewa Maso Yamma, Matawalle Ya Tallafawa Dimbin Al’umma
……….Ya Raba Raguna 4,860 da naira miliyan 390 domin jama’a su yi hidimar Sallah Cikin sauki Sakamakon gabatowar babbar Sallar layya ta shekarar 2024, shugaban jam’iyyar APC na Jihar Zamfara wanda kuma shi ne ministan kasa a ma’aikatar tsaro ta tarayyar Najeriya Dokta Bello Mohammed Matawalle ya rabawa wa jama’a …
Read More »Dole Ne Gwamnati Ta Taimakawa Wadanda Aka Yi Wa Satar Shanu – Sanata Garba Maidoki
Bashir Bello majalisar Habuja Sanata Garba Musa Maidoki ya bayyana cewa a batun gaskiya koda za a yi dokar yin kiwo a Najeriya ya dace Gwamnati da daukacin al’umma su Sani cewa mafi yawan Shanun da ake da su din ba na Filani ba ne domin na mutane ne da …
Read More »Yan Majalisar Tarayya Daga Arewacin Nijeriya Sun Tattauna A Kan Samo Hanyoyin Magance Matsalar Tsaro – Sani Jaji
Bashir Bello Majalisar Abuja Alhaji Aminu Sani Jaji dan majalisar wakilai ta tarayya ne daga Jihar Zamfara ya bayyana cewa sun zauna ne tare da daukacin yan majalisar yankin Arewa maso Yammacin kasar domin tattauna batutuwan da ke addabar yankin musamman a fannin tsaro da nufin lalubo hanyoyin magance su. …
Read More »Muna Bukatar Karin Jami’an Tsaro A Shinkafi Da Zurmi – Bello Hassa
Bashir Bello majalisar Abuja Honarabul Bello Hassan Shinkafi dan majalisar wakilai ne ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Shinkafi da Zurmi a majalisar wakilai ya bayyana irin abin da ya faru a garin Magarya da cewa abin takaici ne da aka kashe yan Sandan Najeriya har guda Bakwai. Bello …
Read More »Muna Son A Lalubo Hanyoyin Warware Matsalar Tsaro A Najeriya – Sada Soli
Bashir Bello Majalisar Abuja Honarabul Sada Soli dan majalisar wakilai ta tarayya ne mai wakiltar kananan hukumomin Jibiya da Kaita a Jihar Katsina ya bayyana cewa suna son a lalubo hanyoyin warware batun matsalar tsaron da ke addabar yankin Arewa maso Yamma a tarayyar Najeriya sakamakon irin yadda ake yin …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Yaba wa Takwaransa Na Sakkwato Bisa Samar Da Ayyuka
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya yaba wa takwaran sa na jihar Sakkwaro, Dokta Ahmed Aliyu bisa ƙara samar da guraben ayyukan yi ga al’ummar Jihar Sakkwato, musamman matasa. A ranar Larabar da ta gabata ne Gwamna Lawal ya jagoranci ƙaddamar da rabon wasu babura da A Daidai Sahu …
Read More »KADCCIMA Is Concerned About NLC, TUC Indefinite Strike
The leadership of Kaduna Chamber of Commerce, Industry, Mines and Agriculture (KADCCIMA) is deeply concerned with the joint address and declaration by the leadership of the Nigerian Labour Congress (NLC) and the Trade Union Congress (TUC) on indefinite strike over the inconclusive meeting with the Federal Government Team on acceptable …
Read More »
THESHIELD Garkuwa