Imrana Abdullahi Mai Martaba Sarkin Bauchi Alhaji Dokta Rilwanu Suleiman Adamu, ya ba wa Uwargidan Gwamna Bala Mohammed Sarautar Sarauniyar Bauchi. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wani sakon da Ajiyan Bauchi da Babban Limamin Bauchi suka idda sako daga fadar Mai Martaba. Saboda wannan karamci shugaban ma’aikatan fadar …
Read More »Karamar Hukumar Kajuru ba a kudancin Kaduna take ba – Miyetti Allah
Musa Sunusi Abdullahi Shugaban Kungiyar Fulani Makiyaya ta Miyetti Allah na kasa reshen kudancin Kaduna Alhaji Abdulhamid Musa Albarka ya ce akwai bukatar sake duba lamarin da ake nufi da kudancin Kaduna ganin yadda wasu ke yawan ambaton an yi rikici a kudancin Kaduna a duk lokacin da wani abu …
Read More »Yan Bindiga Sun Kai Hari Garin Yan Kara Jihar Katsina
Kamar yadda muka samu sahihan rahotanni daga mazauna garin Yan Kara da ke cikin karamar hukumar Faskari bayanan sun tabbatar da cewa Ayyukan yan bindiga na kara ta’azzara a Jihar Katsina. Kamar yadda wasu mutanen da suke cikin garin Yan Kara suka shaidawa wakilinmu cewa yan bindigar sun samu shiga …
Read More »Gwamnatin Kaduna Ta Sanya Dokar Hana Fita Awa 24 A Gundumar Atyap Da Chawai
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana Sanya dokar hana fita tsawon Awa 24 a gundumar Atyap da ke karamar hukumar Zangon Kataf da kuma Chawai a karamar hukumar Kauru. Wannan dokar hana fita ta awa 24 ta fara aiki ne nan nake. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin …
Read More »Muna Shawartar Masu Yawan Shekaru Su Zauna A Gida – El- Rufa’i
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ya shawarci masu yawan shekaru da su zauna a gida domin tsira da lafiyarsu a lokacin cutar Korona Bairus. Gwamna Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’i ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake yi wa al’ummar Jihar jawabi …
Read More »LABARIN DAN KASA A TURAI – KASHI NA BIYU
INDA AKA TSAYA: Sai Dan Kasa ya daga hannunsa na dama, yace “HIGH 5”. Bature ya wangame baki da murmushi, ya daga nashi hannun ya mayar masa. Bature ya shiga mota yana murmushi, suka yi gaba. Dan Kasa na tsaye da sabuwar jaka, ga Ghana-Must-Go a gefensa. A ranshi …
Read More »Yar Shekaru 34 Ta Haifi Yaya 17 A Zariya
Imrana Abdullahi Wata mai shekaru 34 ta haifi yaya 17 a haihuwar da ta yi sau , wadda ta haifi yaya hudu a halin yanzu Kamar yadda wakilinmu ya samu cikakken bayani daga birnin Zariya cewa matar mai shekaru 34 mai suna Hauwa’u Sulaiman, wadda takasance matar aure ce ta …
Read More »Ana samun ci gaba ne kawai ta hanyar zaman lafiya – Sanata Danjuma Laah
Ana samun ci gaba ne kawai ta hanyar zaman lafiya – Sanata Danjuma Laah Dan Majalisar Dattawa mai wakiltar yankin kudancin Kaduna Sanata Danjuma Tella Laah ya yi kira ga jama’ar yankin da su ci gaba da wanzar da zaman lafiyar da ta fara samuwa a yankin, ta hanyar rungumar …
Read More »Masari Ya Amince Da Ma’aikata Su Koma Aiki A Jihar Katsina
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari, ya amince da batun komawar ma’aikata wuraren ayyukansu a matakin Jiha da kananan hukumomin Jihar baki daya, saga ranar Litinin mai zuwa 8 ga wannan watan. Wannan na kunshe ne a cikin wata takardar da ta fito daga ofishin babban sakatare …
Read More »Jihar Kaduna Abin Tausayi Ce – Mohammad Abubakar
Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Kaduna a matsayin Jihar da ta zama abin tausayi sakamakon irin halin tattalin arzikin kasa da aka shiga. Tsohon Sakataren Ilimin karamar hukumar Kaduna ta Arewa Muhammad Abubakar ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Ya ce halin da …
Read More »
THESHIELD Garkuwa